Jihar Jigawa
Hon. Idris garba kareka ya samu nasarar darewa kujerar kakakin majalisar dokoki ta jihar Kaduna a yau ranar Alhamis ba tare da abokin hamayya ba
Tsofin sojoji hudu ne suka taba rike mukamin gwamnan jihar Jigawa bayan an kirkiri jihar daga tsohuwar jihar Kano a shekarar 1991. Da yake gabatar da jawabi jim kadan bayan kammala rantsar da shi a filin taron na Aminu Triangle da
Legit.ng ta ruwaito a makon data gabata ne Gudaji ya kai ma Dino Melaye ziyarar ta’ziyya bisa mutuwar mahaifiyarsa, indsa yaje gidansa domin ya jajanta masa, daga bisani kuma ya leka garejin motocin Dino don game ma idanunsa.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa, an tsige kakakin majalisar dokokin jha Jigawa, Hon. Isah Idris Gwaram. An tsige shi ne a safiyar yau Alhamis, 9 ga watan Mayu lokacin wani zama.
Wata kotun koli a garin Dutse, babban birnin jihar Jigawa ta yankewa wani mutumi mai shekaru 39 a duniya hukuncin kisa, bayan ta kama shi da hannu dumu-dumu da laifin satar mutane, da kuma laifin kisan kai...
Gwamnatin jihar Jigawa a jiya Litinin, 29 ga watan Afrilu ta nuna shirinta na biyan N30,000 a matsayin mafi karancin albashi. Mataimakin gwamnan jihar, Ibrahim Hassan Hadejia ya bayyana hakan yayinda yake amsa tambayoyi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan basaraken da baya bukatar a bayyana sunansa ko sarautarsa ya bayyana cewa mahaifiyar Atiku diyace ga marigayi Malam Abdullahi dan asalin Jigawar Sarki ta jahar Jigawa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar Yansandan jahar, SP Audu Jinjiri ne ya bayyana haka a ranar Litinin, 22 ga watan Afrilu a garin Dutse, inda yace an gano wannan jariri ne a wata tsohuwar rijiya dake cikin karamar huku
Kamfanin dillancin labarai ya ruwaito cewa, miyagun 'yan ta'adda da ake zargi da ta'addancin fashi da makami, sun hallaka wani babban Limamin kauye Kwara da ke karamar hukumar Kiyawa ta jihar Jigawa.
Jihar Jigawa
Samu kari