Jihar Jigawa

Ambaliyar ruwa ta mamaye wasu makarantu a Jigawa
Ambaliyar ruwa ta mamaye wasu makarantu a Jigawa
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Sakataren ilimi na karamar hukumar Hadejia, Alhaji Musa Garba ya shaidawa kamfanin dillacin labaran Najeriya NAN cewa makarantun da wannan ambaliyar ruwa ta shafa sun hada da; makarantar karamar sakandare ta Hamza Abdullahi Junior