Jihar Jigawa
Kamfanin rarraba wutar lantarki ta KEDCO ta bayyana shirye shiryenta na fara yankan wuta n agama gari a jahohin Kano, Katsina da Jigawa sakamakon taurin bashi da tace jama’an garuruwan na da shi.
Wata matar aure mai shekaru 20 a Duniya, Malama Fatsuma Musa ta gamu da ajalinta a ranar Talata, 27 ga wayan Agusta sakamakon mamakon ruwan sama daya sauka, wanda ya yi sanadiyyar faduwar katangar dakinta a kanta.
A rana irin ta yau ne, 27 ga watan Agusta, aka kirkiri sabbin jihohi guda tara a Najeriya, lamarin da ya kara yawan jihohin Najeriya zuwa 36. Yanzu haka an samu shekaru 28 cif-cif da kirkirar jihohin. Jihohin 9 da aka kirkira a ra
Sanarwar kaddamar da hutun ta zo ne a cikin wani sako da sa hannun kakakin ofishin shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar, Alhaji Isma'il Ibrahim, wanda ya gabatar yayin ganawa da manema labarai a ranar Litinin cikin birnin Dutse.
Kamfanin dillancin labarai na kasa ya ruwaito cewa, ambaliyar ruwa da auku a sanadiyar ci gaba da saukar ruwan sama tamkar da bakin kwarya, ta lalata hanyoyn
Rahotanni sun kawo cewa mutane shida sun hallaka sakamakon ruwan sama kamar dab akin kwarya da aka zuwa a jihar Jigawa. Mutane biyar sun mutu ne a karamar hukumar Kirikissamma yayinda mutum guda ya mutu a wani gini da ya rufto a k
Akalla mytane 5 ne suka rigamu gidan gaskiya a ranar Litinin, 19 ga watan Agusta yayin da wasu gidaje biyu suka rushe sakamakon mamakon ruwan sama da ya sauka kamar da bakin kwarya a jahar Jigawa.
Ruwan sama kamar da bakin kwarya da ake samu a daminar bana, musamman a watan Agusta ya lalata dubun dubatan gonakan manoma a jahar Jigawa, musamman a karamar hukumar Malammadori.
Kimanin rayukan mutane 7 ne suka salwanta yayin da wani mummunan hatsarin mota ya auku a a kan wata babbar hanya a kauyen Kwalande dake karamar hukumar Maigatari a jihar Jigawa dake Arewa maso Yammacin Najeriya.
Jihar Jigawa
Samu kari