Jihar Jigawa
Sule Lamido ya yi kaca-kaca da Manyan Jiga-jigan PDP, ya yi magana kan Jonathan, ya ce ‘yan jam’iyyar sun saba yaudara ganin cewa 80% na APC a yau daga Jam’iyyar PDP su ka fito.
Hukumar kula da jami’o’i na kasa (NUC) ta ce, jami’ar farko ta kudi da ake yunkurin budewa a jihar Jigawa ta cika sharudda 10 cikin 14 da hukumar ta shimfida mata...
Kimanin tsawon wata guda kenan ana zaman 'dar-dar' a kananan hukumomin Kirikasama da Guru, saboda kwararowar wasu bakin Fulani makiyaya zuwa yankin, lamarin da yasa aka jibge jami'an 'yan sanda a yankin domin ganin ba a samu barke
Wata majiya da ta nemi a boye sunanta saboda dalilan tsaro ta bayyana cewa jami'an Kwastam sun harbe mutumin a yayin da yake kokarin gudu wa a lokacin da suka zo kama shi. Majiyar ta kara da cewa babu makami a tare da mutumin yayi
Da yake mayar da martani ga jawabin Ministan, gwamna Badaru ya amince cewa akwai kalubale ta fuskar tsaftar muhalli a jiharsa tare da bayyana saka dokar ta baci a bangaren kamar yadda ministan ya bukata. "Za mu ke gudanar da taro
Mun samu cewa, wani gwamnan Arewa na jam'iyyar APC, ya nada wa matansa uku hadimai na musamman domin taya su sauke nauyin al'umma da ya rataya a wuyansu duba kasancewarsu iyaye ga al'umma.
Jaridar Legit.ng ta tattaro cewa, gwamnatin jihar za ta gudanar da wani muhimmin zama tare da kungiyar kwadago reshen jihar a ranar Talata, 8 ga watan Oktoba domin tabbatar da kudirin fara biyan mafi karancin albashin ma'aikata.
Kwamishinan ya kara da cewa sojan kadai jami'an 'yan sanda suka samu, sanye da kakinsa, a wurin da motar ta yi hatsari. Bayan jami'an 'yan sanda sun binciki motar ne sai suka ga kananan buhunhunan tabar wiwin makare a cikinta
A yayin da ya zuwa yanzu gwamna Badaru bai kafa sabuwar majalisa ba, wannan shi ne babban nadi da yayi tun bayan karbar rantsuwar sabuwar gwamnatinsa a wa'adi na biyu da aka gudanar a watan Mayun 2019.
Jihar Jigawa
Samu kari