Jihar Jigawa
Wani fusataccen mutum a ranar Asabar ya tari numfashin Gwamna Muhammadu Badaru na jihar Jigawa a zarginsa da yayi da rashin kammalla asibiti da titunan jihar a karamar hukumar Birnin Kudu. Kamar yadda jaridar Premium Times ta ruwa
Wata baiwar Allah ta haifa tagwaye a lokacin da take kan bin layin karbar tallafin N-Power a kofar fadar hakimin Aujara, Malam Aminu Danmalam. Matar mai suna Khadija Abubakar na da shekaru 35 kuma tana sana’ar kuli-kuli ne. Ta je
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cewa an kone motar sintirinta wacce ta kashe wata mai tsallaka titi mai suna Hauwa Danladi-Turis. Motar ta raunata mutane hudu a karamar hukumar Malammadori ta jihar.
Gwamnan jahar, Jigawa, Abubakar Mohammed Badaru ya nada Aminu Sule a matsayin sabon babban akantan gwamnatin jahar, kuma nadin ya fara aiki ne nan take ba tare da bata lokaci ba.
Tsohon gwamnan jahar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya tabbata ya kare rayuka da dukiyoyin yan Najeriya ta hanyar samar da ingantaccen tsaro a kasar gaba daya.
A jiya Sultan ya kara fitowa ya fadawa Duniya cewa Talakawa su na fuskantar tsananin rayuwa a Najeriya. Sultan ya kuma ce shugabanni su na bukatar addu’ar Talakawa domin su ci nasara.
Tsohon Minista kuma Gwamnan PDP, Sule Lamido ya na ganin cewa shugaban kasa Muhamadu Buhari ya na cikin ‘Yan siyasan da su ka fi kowa ba-la-guro da gantali.
Wani matashi mai karambani ya gamu da ajalinsa bayan ya hau saman wata falwayar wutar lantarki ya yi dare dare a karamar hukumar Auyota jahar Jigawa, kamar yadda rundunar Yansandan jahar suka tabbatar.
Gwamnonin APC sun fito sun ce Jam’iyyar mu ta na nan ko Buhari ya tafi a 2023. Gwamnan Jigawa ya fadi abin da zai tsaida APC a Najeriya har bayan mulkin Buhari.
Jihar Jigawa
Samu kari