Jihar Jigawa
Anthony Etim likita ne a jihar Jigawa da ke aiki da Doctors without Borders. An gano cewa ya harbu da cutar zazzabin Lassa bayan ziyarar da ya kai sansanin 'yan gudun hijira da ke Borno. A yayin tabbatar da wannan cigaban ga jarid
Kira ga jama’a, ya zama wajibi kowa ya dinga rokon Allah Ya shiga tsakaninsa da mugu, a nan wani matashi dan shekara 29 ne ya halaka budurwarsa yar shekara 20 bayan ya dirka mata ciki, inda yace ya yi hakan ne don gudun jin kunyar
Kwankwaso ya Hallaci Daurin Auren Bilkisu Kabiru Dauda, Yau Asabar A Unguwar Kongo Dake Zaria. Allah Ubangiji Yasa Albarka A Cikin Wannan Auren Ameen.
'Yan bindiga sun yi garkuwa da matar Haruna Dangyatun, dan majalisa jihar Jigawa mai wakiltar mazabar Miga. Abdu Jinjiri, kakakin rundunar 'yan sandan jihar, ya ce 'yan bindiga uku ne suka yi awon gaba da Zahra'u haruna a ranar As
Innalillahi wa inna ilaihi raji’un, Allah Ya yi ma wakilin mazabar Garki/Babura ta jahar Jigawa a majalisar wakilan Najeriya, Alhaji Adamu Fagengawo rasuwa a ranar Talata, 31 ga watan Disamba a kasar Dubai.
Karamar hukumar Kirikasamma a ke jihar Jigawa, a ranar Litinin, 30 ga watan Disamba, ta sanya dokar dake haramtawa jinsi mabanbanta haduwa da daddare.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya kalubalanci Shugaban kasa Muhammadu Buhari day a kama sannan ya tsare Godwin Emefiele, Gwamnan babban bankin Najeriya kan kudin makamai wanda Sambo Dasuki ya wahala a kansa.
Tsohon kwamishinan ayyuka a jahar Jigawa, hamshakin dan siyasa, fitaccen attajiri kuma babban basarake, Sarkin Yakin Kazaure, Injiniya Baba Aliyu Santali ya rigamu gidan gaskiya a ranar Lahadi, 22 ga watan Disamba.
Gwamnatin jahar Jigawa a karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ta kammala shirye shiryen fara gina sabbin Masallatai a dukkanin yankunan jahar guda 95 domin amfanin al’umma Musulmai masallata.
Jihar Jigawa
Samu kari