Jihar Jigawa
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanare da kulle karamar hukumar Kazaure bayan tabbatar da samun bullar annobar cutar covid-19 a karamar hukumar ranar Lahadi. Gwamnan
A kan iyakar jahar Jigawa da Kano jami’in kiwon lafiya na jahar Kano suka kama shi, daga bisani aka gudanar da gwajin cutar Corona akansa, sakamakon gwaji ya ta
Hukumar yan sandan jahar Jigawa, ta tabbatar da sace wani malamin addinin Musulunci da yan bindiga suka yi a garin Ringim da ke karamar hukumar Ringim na jahar.
Tsohon gwamnan jahar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya bayyana sakamakon gwajin da aka masa a kan annobar Coronavirus a shafinsa na kafar sadarwar zamani na Faceboo
Bayan rasuwar Dr. Muhammadu Adamu Fagengawo a bara. Wani daga cikin yaran Marigayin ‘Dan Majalisar ya yi nasara a zaben Majalisa, zai dare kujerar Mahaifinsa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito zuwa yanzu an samu rahotannin mutuwar daruruwan shanu a sakamakon bullar cutar wanda makiyaya suka gaza gane kan ta, amma gwamnatin jahar Jigawa ta musanta zargin da ake yi.
Wani fusataccen mutum a ranar Asabar ya tari numfashin Gwamna Muhammadu Badaru na jihar Jigawa a zarginsa da yayi da rashin kammalla asibiti da titunan jihar a karamar hukumar Birnin Kudu. Kamar yadda jaridar Premium Times ta ruwa
Wata baiwar Allah ta haifa tagwaye a lokacin da take kan bin layin karbar tallafin N-Power a kofar fadar hakimin Aujara, Malam Aminu Danmalam. Matar mai suna Khadija Abubakar na da shekaru 35 kuma tana sana’ar kuli-kuli ne. Ta je
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cewa an kone motar sintirinta wacce ta kashe wata mai tsallaka titi mai suna Hauwa Danladi-Turis. Motar ta raunata mutane hudu a karamar hukumar Malammadori ta jihar.
Jihar Jigawa
Samu kari