Jihar Jigawa
Kakakin 'yan sanda, Audu Jinjiri, cikin wata sanarwar da ya fitar ya ce 'yan sanda sun kai sumame mabuyar 'yan bindigan sun kwato bindigu da harsasai da wuka.
Da ya ke tabbatar da faruwar lamarin, kakakin rundunar 'yan sanda jihar Jigawa, Abdu Jinjinri, ya ce hatsarin ya faru sakamakon karo da juna da motoci biyu suka
Wani magidanci ya murkushe dan matarsa har lahira a jihar Jigawa, ya yi zargin cewa matar tasa bata nuna masa soyayya da kulawar da ya kamata saboda yaron.
Sabon rikicin shugabanci ya kunno kai a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Jigawa, tuni an kuma dakatar da shugaban jam'iyyar, Habibu Sara.
Suna kan hanyarsu ta zuwa ƙaramar hukumar Malam Madori ne ɗaurin aure yayin da motarsu ta yi ƙundin bala a kusa da Danladin-Gumel a ƙaramar hukumar Gumel..
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Jigawa, SEMA, ta sanar da cewa yawan mutanen da suka mutu ya kai 2 tare da dubban gidaje da gonakin da suka lalace sakamako
Duk da Sule Lamido ya bayyana cewa marigayi Sule ya mutu ne a ranar 23 ga watan Agusta, har yanzu gwamnatin jihar Jigawa ba ta fitar da wani jawabi dangane da
Gwamnan Jihar Jigawa ya ce duk wani mai hankali ya san cewa Buhari ya cika alkawarin da ya dauka. Ya ce a daina ganin laifin Shugaba Buhari a kan tsadar kaya.
Gwamna Badaru Abubakar ya bada karfi wajen harkar noma domin bunkasa tattalin Jigawa. Don haka ne ma ya ce duk wanda zai zama Gwamnan Jigawa sai ya san noma.
Jihar Jigawa
Samu kari