Jihar Jigawa
A ranar Alhamis ne Atiku, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2019, ya wallafa a shafinsa na tuwita cewa; "PDP ce kyakyawan misali na jam'iyyar da zata kar
Gwamnan na jihar Kebbi ya na tare da takwarorinsa na jihar Filato; Simon Lalong, da na jihar Jigawa; Abubakar Badaru, yayin da ya ke wannan jawabi. A cewar Bagu
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce za ta saka almajirai 1,322 makarantu bayan an dawo mata da su jihar sakamakon barkewar annobar korona a jihohin fadin kasar nan.
A jiya Laraba ne aka gano cewa Almajirai 120 da aka dawo da su Jigawa sun kawo tsarabar COVID-19. 51% na masu cutar Coronavirus a Jihar Jigawa duk Almajirai ne.
Gwamnonin PDP sun fadi ‘Dan siyasa 1 da dole ayi aiki da shi a zaben 2023. Gwamnonin Jam’iyyar PDP sun yabawa aikin tsohon Gwamnan Jigawa watau Sule Lamido.
Yarinyar, yar asalin garin Kazaure an sallameta daga cibiyar killace masu cutar Coronavirus dake garin Dutse ne tare da mahaifinta, wanda daga wajensa ta samu.
Hauhawar mace-mace a jihohin Kano, Jigawa da Yobe a makon karshe na watan Afirilu da farko Mayu na ci gaba da girgiza zukatan 'yan Najeriya da ke fuskantar bark
Gwamna Abubakar Badaru na jihar Jigawa ya bayyana cewa mutum 20,000 ka iya harbuwa da cutar coronavirus a jiharsa idan har suka ki bin ka'idojin da aka gindaya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta tura wakilanta na ma'aikatar lafiya zuwa Azare da ke jihar Bauchi, Katsina da Jigawa sakamakon hauhawar yawan mace-mace.
Jihar Jigawa
Samu kari