Jihar Jigawa
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya yi zargin cewa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki bata da hangen nesa, tausayi da jin kai, D
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule lamido, ya ce Salihu Tanko Yakasai, tsohon hadimin Ganduje na jihar Kano,yafi Femi Adesina da Garba Shehu jarumta kamar baban.
Kungiyar masu harada magunguna a Najeriya ta fidda rahoton da ke nuna cewa wasu jihohin arewacin Najeriya basu da cikakken adadi na shagunan magunguna a jihar.
Jihohin Bayelsa, Ebonyi, Ekiti, Gombe, Jigawa, Kebbi, Kogi, Plateau, Taraba, Yobe da Zamfara sune basu ja hankalin masu zuba hannun jari ba daga kasashen waje.
Wasu mabarata a mahaifar gwamnan jihar Jigawa sun mamaye gidan gwamnan bayan da ya je garin domin jaddada rajistarsa ta jam'iyyar su ta APC. Sun hanashi fita.
Da yake magana a gidan Talabijin na Arise ranar Laraba, Lamido ya yi mamakin dalilin da ya sa gwamnonin ke tunanin gabatar da Jonathan wanda suka bayyana a mats
Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jigawa, ya ce ana tsangwamanr Fulani ne a Najeriya saboda Shugaba Muhammadu Buhari ya fito daga kabilar fulani ne, Daily Trust
Tsohon Gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya ce PDP za ta dawo ta karbe mulki daga hannun APC. Babban ‘Dan siyasar Arewa ya hango rushewar jam’iyyar APC a zaben 2023.
Sule Lamido ya zargi Gwamnatin nan ta APC da jawo rashin hadin-kai a kasa. Tsohon Gwamnan na Jigawa ya ce matsalolin da ake fama da su a yau sun zarce na baya.
Jihar Jigawa
Samu kari