Isra'ila
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya, Barista Bulama Bukarti ya bayyana Iran tana da ikon jawo durƙushewar tattalin arzikin Turai ta hanyar toshe zirin Hormus.
Harin Iran ta katae wutar lantarki a sassa daban-daban na Isra'ila, rahoto ya nuna akalla yahudawa 8,000 sun faɗa dubu, ana ci gaɓa da kokarin gyara lamarin.
A labarin nan, za ji cewa kasar Koriya ta Arewa ta yi tir da yadda Amurka da kasahen Turai ke goyon bayan harin Isra'ila a Gabas ta Tsakiya, musamman Iran.
Masana tattali sun nuna fargabar harin da Amurka ta kai Iran zai iya jawo tashin farashin mai zai shafi tattalin arzikinta. An ce lamarin zai jawo tashin farashi
Iran ta rataye Mohammad-Amin Mahdavi Shayesteh a safiyar Litinin saboda samunsa da laifin yi wa gwamnatin Iran leƙen asiri. Amnesty ta tayar da jijiyar wuya.
sojojin Iran sun harbo wani jirgin yakin Isra'ila a safiyar Litinin. Isra'ila ta ce jirgin na leken asiri ne amma harbo shi bai fitar da wasu bayanai ga Iran ba.
Amurka ta roki kasar China da ta shawo kan kasar Iran kan yunkurin rufe hanyar ruwan Hormuz da ake dakon mai ta wajen zuwa kasashen turai da sauransu.
Majalisar Iran ta amince a rufe mashigin Hormuz, hanyar mai ta duniya, bayan harin Amurka. Hakan zai sa farashin mai ya yi tsada kuma Asiya za ta fi shan wahala.
Ana cigaba da rikici tsakanin Iran da Isra'ila, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana cewa ba makamin nukiliya ne ke damun kasashen yamma.
Isra'ila
Samu kari