Isra'ila
Kungiyar Amnesty International ta yi zargin cewa an DSS ta kama wani matashi a Kaduna ranar Juma'a kan zargin magana a kan yakin da Iran ke yi da Amurka da Isra'ila.
Gwamnatin Najeriya na kokarin dawo da 'yan kasar daga Iran da Qatar yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ci gaba da tsananta, tare da tsaro ga dukkan 'yan kasar.
Kasar Koriya ta Arewa, karkashin shugaba Kim Jong Un ta nuna goyon baya ga Mojtaba Khamenei tare da caccakar Amurka da Isra'ila kan kai hari Iran.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa ta fara taimakon 'yan kasarta da ke son barin Iran yayin da yakin Gabas ta Tsakiya ke gudana.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin ruwan Amurka ta sanar da cewa jami'anta ba za su iya raka jiragen mai da ke son wucewa ta Hormuz ba a yanzu.
Ma'aikatar yakin Amurka ta sanar da cewa an kashe jikkata mata sojoji 140 a yaki da Iran. Wata majiya ta ce akalla sojojin Amurka 150 ne suka jikkata a yaki da Iran.
Iran ta daki Tel Aviv da makaman linzami, mutane 2 sun mutu. Hezbollah ta daki makarantar yara yayin da Netanyahu ya lashi takobin kawo karshen mulkin Iran.
Isra'ila ta zargi Iran da kutsawa cikin kyamarorin tsaro domin leƙen asiri tun bayan barkewar yaki a Gabas ta Tsakiya, yayin da hare-haren yanar gizo ke tsananta.
Shugaban ƙasar Rasha, Vladimir Putin, ya tattauna ta waya da shugaban Iran, Masoud Pezeshkian yayin da ake ci gaba da yaki a tsakanin kasar da Isra'ila.
Isra'ila
Samu kari