Isra'ila
Yayin da ake ci gaba da yaki da Isra'ila, jagoran addini a Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya zaɓi malamai uku da za su gaje shi idan aka kashe shi.
Shugaban Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa shugaban Iran ya kira shi a waya, kuma sun tattauna kan muhimman batutuwa da suka shafi shirin nukiliya.
Wasu 'yan Najeriya da suka makale a Ira da Isra'ila sun nemi hukumomi su hanzarta ceto su yayin da ake cigaba da ruwan makamai ta sararin samaniya.
Kasashen Iran da Isra'ila sun ci gaba da musayar wuta tun da sanyin safiyar Asabar, sun harbawa juna makamai masu linzami yayin da rikici ya shiga kwana na 8.
Yayin da ake cigaba da kai hare-hare tsakanin Iran da Isra'ila, tsohon Shugaban Amurka, Bill Clinton ya tona asirin shirin Fira Minista, Benjamin Netanyahu.
Rahotanni sun nuna cewa na yi musayar yawu mai ɗaci tsakanin jakadan Isran da takwaransa na Iran kan ɓarin wutar da ƙasashen biyu suke yi wa junansu.
Rahoton wata kungiyar kare hakƙin ɗan adama a ƙasar Amurka ya nuna cewa akalla Iraniyawa 65 sun mutu a hare-haren bama baman Isra'ia a mako guda.
Rahotanni daga Iran sun tabbatar da cewa an sanu girgizar ƙasa mai karfin ma'aunin 5.5 Magnitude bayan sallar Juma'a, lamarin ya ƙara rikita ƙasar.
Dubban mutane a Iran, Lebanon, Yemen da Ira sun yi zanga zangar nuna goyon baya ga Iran kan Isra'ila. Hakan na zuwa ne bayan Netanyahu ya bukaci a bijirewa Khamenei.
Isra'ila
Samu kari