Isra'ila
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Gwamnatin kasar Faransa ta mika sojojin Lebanon tankokin yaki 39 dauke da sojoji domin kare kasar daga barazanar kasar Isra'ila saboda yakin Iran.
Gwamnatin Amurka da Donald Trump ke jagoranta ta nemi Iran da tsagaita wuta na sa'o'i 48 a yakin da ake. sojojin Iran sun mayar da martani da ruwan bama-bamai.
Isra'ila ta ɗage hare-haren Iran domin ba wa Amurka damar ceto matuƙan jirgin F-15E da aka harbo yau, inda aka samu nasarar ceto matuƙi guda daya.
Tsohon ministan harkokin wajen Iran, Javad Zarif ya bukaci kasarsa ta ayyana samun nasara a yakinta da Amurka da Isra'i'a, ta kuma kafa sharuddan tsagaita wuta.
Yayin da ake ci gaba da yakin Iran da Isra'ila, kasashe 40 har da Najeriya sun gudanar da taron yanar gizo domin nemo hanyoyin dawo da zirga-zirgar jiragen ruwa.
Harin jiragen Iran ya lalata masana'antar tace ruwan sha da matatar mai a Kuwait, lamarin da ke barazana ga kashi 90 na ruwan sha da tattalin arzikin ƙasar.
Rahotanni daga Lebanon sun nuna cewa jirgin yaki mata matuki na Isra'ila ya afkawa musulmai bayan idar da sallah a wani masallaci a Kudancin Lebanon.
Ma'aikatar lafiya ta Isra'ila ta fitar da adadin mutanen da suka samu raunuka sakamakon hare-haren Iran. Ta ce mutane sama da 100 sun jikkata a hare-haren.
Isra'ila
Samu kari