Isra'ila
Majiyoyi sun tabbatar da cewa harin yan bindiga ya yi sanadiyyar kashe mutum daya yayin harin yan bindiga kusa da ofishin jakadancin Isra’ila a Istanbul.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana tsantsar mamakinsa kan yadda yan jamhuriyar musulunci ta Iran ke cewa a karo bayan an jefa masu bama-bamai.
Rahotanni sun nuna cewa an kai hare-hare kan tsibirin Kharga na kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Tsibirin nan ne Iran ke fitar da mafi yawan man fetur dinta.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya koka kan abin da ya kira muzgunawa Kiristocin da ake yi a tarayyar Najeriya da sauran wasu kasashen duniya.
Shugaban Iran da mutane miliyan 14 a kasar za su fito wuraren da Trump ya ce zai kai hari kan bude mashigar Hormuz. Masoud Pezeshkian na cikin mutanen.
Wani mummunan hari da kasar Isra'ila da Amurka suka kai Iran ya sauka kan wajen da Yahudawa suke taruwa suna bauta a Tehran. hrain ya lalata wajen bautar baki daya.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya bayyana cewa gwiwoyin dakarun sojojin Iran ba za su yi sanyi ba kan kisan da ake yi wa kwamandojinsu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan aka ba shi zabi, ba abin da yake son kwacewa daga Iran kamar danyen man feturin da suke da shi.
Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Isra'ila
Samu kari