Malamin addinin Musulunci
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Farfesa Isa Pantami ya dakatar da mataimakinsa na kafafen sada zumunta sakamakon kiran abokan hamayya da "munafukai" a wani sako da aka wallafa ba da izininsa ba.
Shugaban hukumar EFCC na kasa, Ola Olukoyede ya ce akwai malamai da fastoci da ke tsare a hannunsu kan laifuffukan da suka shafi zamba a kasar nan.
Masu goyon bayan Sheikh Isa Ali sun fara hada kudi domin saya masa fom din takara na Naira miliyan 50 a jihar Gombe domin ya yi gwamna a jam'iyyar APC.
Kungiyar limaman masallatan Juma'a ta Najeriya ta bayyana cewa tsarin dan adam a tsaron Najeriya ya gaza, yanzu mafita daya da ta rahe ita ce addu'a.
Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi gargadi kan yadda mata suka rika fita da dan kamfai kan titi a taron APC a jihar Kano. Ya bukaci Abba Kabir Yusuf ya dauki mataki.
Rundunar tsaron Isra'ila ta hukunta sojoji biyu da tsare su na kwanaki 30 bayan lalata mutum-mutumin Yesu a Lebanon, lamarin da ya jawo cece-kuce a duniya.
Gwamnatin Birtaniya ta hana wata ‘yar Amurka da ke da ra’ayin adawa da Musulunci, Valentina Gomez, shiga kasar kafin gangamin siyasa a London watan Mayun 2026.
Mataimakin gwamnan jihar Yobe, Idi Gubana ya lara godewa Allah SWT bisa ni'imar da ya masa ta hanyar gina sababbin masallatai da daukar nauyin auren marayu.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari