Malamin addinin Musulunci
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi alhinin rasuwar fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Bauchi, ya ce ba za a manta da alherinsa ba.
An sanar da rasuwar babban Shehin Darika a Najeriya da Afrika, Dahiru Usman Bauchi. Za a sanar da lokacin yi masa jana'iza yayin da ake cigaba da masa addu'o'i.
Fiataccen malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana cewa abubuwan da yake yi na neman sulhu da ya nufin goyon bayan 'yan bindiga.
Sheikh Ahamd Abubakar Gumi ya bayyana cewa ya fi damuwa a yi sulhu da yan bindiga fiye da ya tsaya wajen taimakon mutane da aka kawo wa hari, ya jero dalilai.
Kungiyar malaman Musulunci da Kiristanci ta IDFP ta gargadi ‘yan Najeriya su kwantar da hankali bayan kalaman Donald Trump na cewa ana kisan Kiristoci.
Baba Adinni na Legas, Alhaji Sikiru Alabi-Macfoy, ya yi kira da babbar murya ga limamai kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Wata tawaga da lauyoyi da Omoyele Sowore ya jagoranta ta ziyarci Sheikh Abduljabbar a gidan yarin Kuje, tana zargin shari’arsa na cike da tasirin siyasa.
Gwamnatin Katsina ta umarci Malam Yahaya Masussuka ya kare kansa gaban malamai. Ana zargin karatuttukan malami sun sabawa koyarwar addinin Musulunci.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa ya dage kan matsayarsa ta a sasanta da yan bindiga ne saboda yadda ya damu da matsalar tsaron da ta addabi Arewa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari