Malamin addinin Musulunci
Hukumar ganin wata ta Najeriya ta tabbatar da fara azumin watan Ramadan a 2026. Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ne ya tabbatar da haka.
Malamin coci, Sam Olu-Alo, ya goyi bayan gudanar da zaɓen 2027 a lokacin azumi, yana mai cewa hakan zai rage magudin zaɓe da ƙarfafa gaskiya a Najeriya.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da cewa a gobe Laraba, 18 ga Fabrairu za fara azumin Ramadan na 2026. Hakan na zuwa ne bayan ganin wata da yammacin yau.
Masana ilimin taurari sun ce zai yi wahala a iya ganin watan Ramadan a yau Talata 29 ga Sha'aban a Najeriya. Simwal Usman Jibril ya ce zaibyi wahala a ga wata
Ana bukatar kowane Musulmi ya yi shiri na musamman yayin fara azumin watan Ramadan na 2026 domin samun damar yin ibada yadda ya kamata da samun lada sosai a azumi.
Dan kwamitin ganin wata a fadar mai alfarma Sarkin Musulmi, Simwal Usman Jibril ya yi karin haske kan matakan da ake bi wajen ganin wata idan rana ta fadi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ta hannun kungiyar JNI ya fara kokarin tsaftace yanayin tafsirin Alkur'ani a watan Ramadan.
Majalisar koli mai kula da harkokin musulunci a Najeriya (NSCIA) ta karyata labarin cewa ta na samun tallacin kudi daga gwamnati don gudanar da ayyukanta.
Kungiyar Izala karkashin Sheikh Abdullahi Bala Lau ta tura malamai tafsiri zuwa jihohin Najeriya da wasu yankunan duniya. Wasu malamai za su fara tafsiri.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari