Malamin addinin Musulunci
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
An sake bude masallacin Kudus ga masu ibada a Isra'ila bayan kwanaki 40 da Isra’ila ta rufe shi, inda dubban Falasdinawa suka hallara sallar asuba.
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara ya nemi a dawo da shi gidan yarin Kurmawawa da ke Kano daga Kuje da ake rufe da shi a Abuja. Ya mika bukata ga kotu.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zariya ya sake wa'azi kan 'yan siyasa bayan dakatar da shi da aka yi a baya, ya ce falle daya ce.
Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Baban malamin Musulunci, Imam Tajuddeen Muhammad Adigun ya koka kan zargin karya da ake jingina wa Musulmi a rikicin da keyawan faruwa a jihar Plateau.
Malamin addinin Musulunci a Kano, Dr Bashir Aliyu Umar ya gargadi hukumar INEC kan cewa za ta fara tantance masu kada kuri'a kafin zaben 2027 a Najeriya.
Shugaban kungiyar Izala na kasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi jimamin rasuwar Sheikh Isah Muhammad Bauchi a jihar bayan sanar da rasuwar shi ranar Juma'a.
Malamin Musulunci da zai yi takarar gwamna, Sheikh Bashir Sani Ahmad Sokoto ya yi zargin cewa an je za a kashe shi. An kama wanda ake zargi ya je gidan shi.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari