Malamin addinin Musulunci
Sheikh Imam Tijani Gbajabiamila, Olori Ratibi na Legas, ya rasu a LASUTH, yayin da al'ummar Musulmi suka yi masa addu'o'i tare da alhinin rasuwarsa.
Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
Fitaccen masanin Musulunci a Amurka, Farfesa John Esposito, ya rasu yana da shekaru 86 bayan kwashe shekaru yana kare Musulunci da yaki da kyamar addini.
Daya daga cikin dattawan Arewa, Dr Usman Bugaje ya bayyana cewa idan aka yi abubuwa 3 za a iya habaka Arewa a cikin shekara akalla 7 zuwa 5 a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Hisbah ta ssKano ta gano barnar da ake yi wajen tura fim, saboda haka ta haramta yin hakan a fadin jihar don kare tarbiyya.
Mutane sun ce lallai Isa Pantami ya cika ‘dan siyasa da suka ji wasu kalamai da suka rika fitowa daga bakin shi a garin Balanga inda ya caccaki APC da kyau.
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON), ƙarƙashin jagorancin Shugabanta, ta yi albishir da shirin mayar wa mahajjata wasu daga cikin kudin da suka biya.
Baban Chinedu ya tabo Isa Ali Pantami, ya zargi malam da rashin iya mu’amala. Yusuf Haruna ya ce tsohon ministan zai iya rike Najeriya, sai dai akwai gyara a lamarin
Malamin addinin Musulunci
Samu kari