Kungiyar Shi'a
Shugaban Iran Pezeshkian ya yaba yarjejeniyar fahimtar juna Iran da Amurka a matsayin takarda tarihi da ke nuna juriyar ƙasa da diflomasiyya mai ƙarfi.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Isra’ila ba za ta wanzu ba da ba tare da taimakon Amurka da jagorancinsa ba, yayin da sabani ke ƙaruwa kan yarjejeniyar Iran.
Masu sharhi kan harkokin yau da kullum a duniya na cewa yakin Iran da Isra'ila da kuma cimma yarjejeniya ya fallasa gazawar Amurka da raunana tasirinta a duniya.
Rundunar sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani ga Isra'ila game da kai hare-haren a kudancin Lebanon.
Isra’ilawa daga bangarorin siyasa daban-daban sun nuna fushi kan yarjejeniyar farko tsakanin Amurka da Iran, suna kallonta a matsayin barazana ga tsaron Isra’ila.
Ƙasar Iran ta ce babu amfani da ci gaba da tattaunawar sulhu da Amurka bayan harin Isra'ila a Beirut, tana zargin Washington da kasa cika alkawuranta.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce an cimma fahimta kan batun kayan nukiliyar Iran, amma ya bayyana cewa an binne wasu a ƙarƙashin dutse mai ƙarfi
Kakakin kwamitin tsaro na majalisar Iran, Ebrahim Rezaei ya tabbatar da cewa al'ummar Iran ba za su amince da mika wuya ba, inda ya ce Amurka ce ya kamata ta yi.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar mutane 13 yayin da Pakistan ta kai sababbin hare-haren sama a lardunan Khost, Kunar da Paktika na kasar Afghanistan.
Kungiyar Shi'a
Samu kari