INEC
Ashe ba a yi zaben Gwamna a 2019 a wasu bangarorin Jihar Kaduna ba. Wasu daga cikin Shaidun PDP sun fadawa Kotu wannan su na fayyace yadda aka tafka magudi a zaben 2019.
Yan majalisar dai sun hada da sanata daya tare da ‘yan majalisar wakilai mutum hudu. Da yake tsokaci a kan wannan batu, Alhaji Garba Dahiru (PDP) wanda shi ne zababben sanata mai wakiltar Bauchi ta kudu ya ce: “ Tun a ranar 16 ga
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta saki sunayen 'yan takarar da suka lashe zabe a jihar Zamfara, wadanda kotun koli ta yi shari'a a kansu. Shugaban hukumar zabe ta kasa, Mahmoud Yakubu, shi ne ya sanar da hakan a lokacin da..
Kotun daukaka kara dake jihar Kaduna, ta tabbatar da nasarar cin zabe ga dan takarar jam'iyyar APC na kujerar majalisar tarayya mai wakilcin kananan hukumomin Gabasawa da Gezawa, Honarabul Mahmoud Muhammad Santsi.
Kimanin jam'iyyun siyasa 75 a fadin Najeriya a ranar Litinin sun cimma matsaya tare da bayyana matakin su kan shugaban hukumar zabe ta kasa INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu, biyo bayan gudanar babban zaben kasa na 2019.
Wasu ‘yan siyasa ne su kayi kutun-kutun din da ya sa aka dage zabe. Kamar yadda mu ka ji, ‘yan siyasa sun yi amfani da Ma’aikatan wucin-gadi da hukumar INEC ta dauki haya domin a kawowa harkar zaben cikas.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban hukumar, Alhaji Garba Muhammad ne ya bayyana haka a babban birnin jahar Zamfara, Gusau a ranar Litinin, 15 ga watan Afrilu yayin ganawa da masu ruwa da tsaki a siyasar jahar.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, ta ce ta gamsu da matakin karatu na shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya gabatar cikin takardu na shaidu yayin neman takara ta kejerar jagorancin kasar nan.
Biyo bayan nasarar Gwamna Aminu Tambuwal na jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Sakkwato, shugaban kungiyar yakin neman zaben kujerar gwamna na jam'iyyar APC a jihar, Yusuf Suleiman, ya yi ikirarin an danne masu hakki.
INEC
Samu kari