Ilimin Kimiyya
Yayin da ake sauran kwanaki 84 Ibrahim Garba ya bar kujerar VC, rikici ya barke tsakanin Shugabannin Jam’iar ABU Zariya da Malam Adamu Fika.
Zaman zugum ya sa Sowore ya nemi zama Malamin Makarantar Gwamnati. An ga ruguntsumi yayin da Sowore ya tafi wannan Makaranta ya koyar da ‘Dalibai.
Abba Kabir Yusuf, dan takarar gwamnan jihar a zaben 2019 a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, ya bukaci daliban da su kasance jakadun Kwankwasiyya nagari, jihar Kano da kuma Najeriya. Ya ce duk wanda yayi kuskure ba zai tafi haka ba
An haifi Farfesa Aminu Mohammed Dorayi a Kano a ranar 16 ga watan Nuwamba, 1942. Mahaifinsa ma'aikacin asibiti ne ya yi aiki tare da Turawa. Mahaifinsa tare da wasu Turawa suka kafa tsohon asibitin garin Kano mai suna 'Kano City
Mutane 50, 000 su na neman aikin koyarwar da aka warewa mutum 1, 000. Gwamnatin Babajide Sanwo-Olu za ta dauki sababbin ma’aikatan makaranta.
Da yake magana amadadin iyayen yaran da aka dauki nauyinsu, Alhaji Yakubu Adamu, ya jinjina wa Gwamna tare da yaba wa namijin kokarin da ya yi wajen kafa sabon tarihi a jihar Gombe. "Bani da wata alaka da Dakta Jamilu Isyaku Gwamn
Wani shaidar gani da ido da ya yi ikirarin cewa a kan idonsa 'yammatan suka shiga gidan Malamin, ya bayyana cewa yana da yakinin cewa matasan 'yammatan, wadanda shekarunsu na haihuwa basu haura 16 zuwa 18 ba, dalibai ne saboda kow
Gwamnatin Tarayya ta yi babbar rashi a mugun hadarin da aka yi a Kaduna. Idan ba ku manta ba a jawabin da gwamnatin Kaduna ta fitar ta bakin Kwamishinan tsaro da harkokin gida, an yi hadarin gas a Sabon Tasha.
Za ku ji inda farin mutum ya zage ya kure basirarsa a shekarun nan na 2010 zuwa 2019. Mun kawo abubuwa 8 da Masana su ka kirkiro tsakanin wadannan shekaru.
Ilimin Kimiyya
Samu kari