Ibadan
Abiola Ajimobi bai samu sauki ba har yanzu daga cutar Coronavirus. An sallami Mai dakin tsohon Gwamnan Oyo, shi yanzu COVID-19 ba ta sake shi ba bayan kwanaki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da biyan N123 biliyan don aikin titin jirgin kasa daga Ibadan zuwa Kano, Ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana.
Mutum 1 ya mutu, wasu da dama sun jikkata a wasy hadarurruka guda biyu da suka faru daban daban a kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan a ranar 24 ga watan Mayu.
Gwamna Makinde ya sanar da hakan ne a daren ranar Lahadi a cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Tuwita. A cikin sanarwar, gwamnan ya mika godiyarsa ta
A Najeriya, an gano COVID-19 ta kama wasu manyan Malaman lafiya 3 a babbar Jami’ar UI. Jesse A Otegbayo ya na cikin wadanda ke dauke da kwayar Coronavirus.
Akalla mutane hudu ne suka mutu a hannun jami’an hukumar yaki da fasa kauri, watau kwastam a garin Ibadan na jahar Oyo biyo bayan wata rikici data balle sakamakon kama wata motar fasa kauri da jami’an hukumar suka yi.
Jawabin ya kara da cewa, jami,in ya ankarar da abokan aikinsa kuma an samu nasarar kwace kwayoyin. Wata ma'aikaciyar sashen lafiya a hukumar EFCC, da ta duba kwayoyin, ta bayyana cewa kwayar 'Rophynol' ce a cikin kullin da aka kam
Yanzu nan mu ka ji cewa wani kamfanin lantarki IBEDC ya na ci da wuta a Jihar Oyo. Za mu kawo maku labarin yadda ake ciki idan rahoto ya zo mana.
Wani dan kasuwa mazaunin Ibadan mai suna Malam Muritala Salawudeen ya roki kotu da ta tsinke igiyar auren shi da matar shi mai suna Adeola saboda cin amanar shi da kuma barazana ga rayuwar shi da ta ke yi, kamar yadda jaridar The
Ibadan
Samu kari