Hotunan Aure
Sabani ya shiga tsakanin ma’auratan ne da misalign karfe 2 na dare bayan sun kamala tatar gasar koko da suke sayarwa. A cewar makwabtansu, matar, Jennifer Nworah, ta je ta kwanta bayan rikicin da suka yi amma daga baya sai Nworah
Yara 2 daga cikin ‘ya’ya 7 da ma’auratan suka haifa, zasu zabi wurin wanda zasu zauna tunda sun zama baligai. Kazalika kotun ta umarci Malam Rabi’u da yake biyan tsohuwar matar tasa N25,000 kudin ciyarwa duk wata tare da umartarsa
Wata matar aure, Hanifa Adamu, ta gurfanar da mijinta, Ibrahim Adamu, a gaban wata kotun shari’ar musulunci dake Magajin Gari a Kaduna, tana mai neman ya sawwake mata. Lauyan dake kare Hanifa, Junaidu Adamu, ya shaidawa kotu cewar
Wani Saurayi ya rabu da Budurwar sa saboda ‘dan karen kazantar ta. Wannan Saurayi yayi wa Budurwar ta sa tonon silili ne da nufin ta canza halin ta na kazanta. Yace sau da dama shi yake wanke mata kaya amma ta ki canza halin ta.
Wani shaidar gani da ido, da bai yarda a ambaci sunansa ba, ya shaidawa jaridar The Nation cewar Manu ya kasha surukar sa ne saboda sun hana shi ganawa da matarsa, Aisha, da ya yiwa saki daya. “Ya saki matarsa ne bayan wani sabani
Yayin taron nasu, jam’iyyun sun rattaba kan yarjejeniyar marawa dan takara guda baya da zai fafata da shugaba Buhari da zai yiwa jam’iyyar APC takara. Cikin jami’yyun da suka halarci taron akwai, SDP, NCP, ADC, da kuma jami’yyar
Wasu masoya dake da matsalar ji sun angwance a karshen satin day a gabata a garin Eket, karamar hukumar Eket, a jihar Akwa Ibom. Masoyan; ango Out da amaryarsa Nseobong, sun angwance bayan sun dade suna shan soyayyarsu, kamar yadd
Jim kadan bayan sun yi murnar cika shekaru 10 da aure, Bose ta bayyana cewar, mijinta na yawan dukanta hart a kai gab a zata iya jurewa ba, ita ma ta fara ramawa. Saidai a wata hira da tayi da ‘yan jarida, Bose ta lashe amanta tar
Da take Karin haske a kan batun kisan, Barn, ta bayyana cewar ango Mgbeodinma ya bar gawar amaryar ta sa Gloria bayan ya kashe ta tare da kin gayawa kowa batun mutuwar ta. An daura auren Gloria da Mgbeodinma ranar 10 ga watan Fabr
Hotunan Aure
Samu kari