Hotunan Aure
Zango ya angonce da wata mai suna Safiya Umar Chalawa, wacce aka fi kira da Suffy, a ranar juma'a, 26 ga watan Afrilu, da misalin karfe 2:30 na rana. An daura auren ne a masallacin fadar sarkin Gwandu da ke garin Gwandu, a jihar
Legit.ng ta ruwaito Aisha ta daura wadannan hotuna ne a shafinta na kafar sadarwar zamani ta Twitter, inda tace a shekaru 21 da suka kwashe tare sun shaku da juna sosai, amma kuma suna sarara ma juna tare da baiwa juna damar cudan
Hotunan wasu yara; Aliyu, mai shekaru 17 da Aisha, mai shekaru 15, da ke shirin angwance wa a jihar Sokoto sun jawo barkewar cece-kuce a tsakanin jama'a. Najeriya kasa ce mai jama'a da suka fito daga kabilu da addinai daban-daban
Hajiya Yelwa, tsohuwar matar Sanata Goje ta mutu ne a watan Oktoba na shekarar 2017 bayan tayi fama da gajeriyar jinya. Ta mutu tana da shekaru 55 a duniya. Rahotanni sun bayyana cewar sabuwar amaryar 'yar asalin jihar Bauchi ce.
Bilkisu Aminu, wata matashiya mai shekaru 28, ta shigar da karar tsohon mijinta, Muhammad Jibril, a gaban wata kotun shari'a da ke Magajin Gari a Kaduna a kan kin amincewa da juna biyu da take dcauke da shi. Bilkisu, mazauniyar
A dai-dai lokacin da samari suke ta faman korafi akan tsadar aure a Najeriya, sai ga wani malami yana bada fatawar cewa kudin sadaki shine ya zama wajibi ga miji muddin har ka'idar da addinin Musulunci ya gindaya za abi, sannan...
Gwamnan Kano zai aurar da Zaurawa da-dama kwanan inda aka shirya za a aurar da Mata a Kano domin rage biye-biyen ‘yan mata. Yanzu haka hukumar ta Musulunci ta Hisbah ta tantance Mata har 8000 da za ayi wa auren.
Wani magidanci, Daniel Okafor, mai matsakaitan shekaru ya kashe kan sa bayan an yi zargin cewar ya watsa wa matar sa wani wani ruwa mai guba a garin Nsugbe da ke jihar Anambra. Marigayin, dan asalin garin na Nsugbe, ya hallaka kan
Wani mutum, Ismail Yussuff, ya shaida wa wata kotu ta musamman da ke Ile Tuntun a yankin Oja Oba, a garin Ibadan, babban jihar Oyo, cewar ya gaji da matar sa, Khadijat Yuusfuf, tare da rokon kotun ta raba auren su. "Mai girma, mai
Hotunan Aure
Samu kari