Rikcin makiyaya a Najeriya
Dattawan Arewa sun bayyana rashin jin dadinta ga yadda a ke kuntatawa Fulani masu bin doka da oda a kudancin Najeriya. Hakan na daura Najeriya kan hatsari.
Mataimakin gwamnan jihar Benue ya bai wa gwamnonin jihohin da ke fama da rikicin makiyaya da manona da su bi shawarar da gwamnatin jihar Benue ta yanke a baya.
Gwamnatin jihar Ogun ta fito karara ta gwale zuwan Sunday Igboho jihar domin ya kori Fulani a fadin jihar. Sunday ya ci alwashin korar Fulani a yankin Yarbawa.
Makiyaya da aka kora daga jihar Ondo sun koma Jjihar Ekiti. Manoma sun bayyana cewa da zuwansu har sun shiga gona mai darajar N10m sun lalata komai dake ciki.
Bayan kona gidansa da safiyar yau, Dan gwagwarmayar yarbawa Sunday Igboho ya bayyana cewa, asarar da aka masa sakamakon kona gidansa ya haura Naira miliyan 50.
Tsohon ministan kudi, Olu Falae, yayi korafi akan sabon harin da makiyaya su ka kai gonarsa dake Akure, babban birnin jihar Ondo, Premium times ta wallafa haka.
Rahotanni sun kawo cewa mutane biyu sun mutu a wani karo tsakanin makiyaya da manoma a Sobe, karamar hukumar Owan ta yamma da ke jihar Edo.
Majiyar LEGIT.com ta ruwaito lamarin ya faru ne da safiyar Alhamus 25 ga watan Oktoba, sai dai babu tabbacin abinda ya sabbaba wannan hatsari mai muni zuwa lokacin da muka tattara rahoton, amma shanu da dama sun samu munanan rauni
Ardon Chanchaga Mallam Abdullahi Babayo, yayi kira ga makiyaya dasu dena tada zaune tsaye akan karamin abu. Babayo shine Sarkin fulanin Chanchaga da Shaku dake Minna, yayi wannan Kira ne a lokacin da yake tattaunawa da kamfanin...
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari