Rikcin makiyaya a Najeriya

An nemi makiyaya dasu daina tada zaune tsaye
An nemi makiyaya dasu daina tada zaune tsaye
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Ardon Chanchaga Mallam Abdullahi Babayo, yayi kira ga makiyaya dasu dena tada zaune tsaye akan karamin abu. Babayo shine Sarkin fulanin Chanchaga da Shaku dake Minna, yayi wannan Kira ne a lokacin da yake tattaunawa da kamfanin...

An kashe Hausawa da yawa a jihar Benuwe.
An kashe Hausawa da yawa a jihar Benuwe.
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

An kashe mutane da yawa hare-haren da aka kai yankin Hausawa a garin Makurdi, babban birnin jihar Benuwe, kamar yanda shugabannin yankin suka bayyana. Sarkin Hausawa na garin Makurdi, Alhaji Bello Sallau Abdulrahman, yace an...