Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara

Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara

- Sheikh Abubakar Gumi ya ziyarci wani wajen 'yan bindiga domin tattaunawa dasu

- Hotuna sun watsu a kafafen sada zumunta yana zaune tare da 'yan bindigan

- Rahotanni sun bayyana cewa ya ziyarce su ne domin tattaunawa da shugabannin 'yan bindigan

Malami, Sheikh Abubakar Gumi ya yi wata ganawa da shugabannin 'yan fashi a Zamfara don fahimtar juna da magance rashin tsaro a jihar.

Malamin, a kokarinsa na da'awar wanzar da zaman lafiya a yankin arewacin Najeriya, ya kan ziyarci wuraren da 'yan fashin suke domin tattaunawa da fahimtar juna.

Malamin yana shiga dazuka inda 'yan bindigan suke domin yi musu nasiha wanda hakan a baya ya jawo tuban wasu daga cikin 'yan bindigan.

Kalli hotunan:

Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara
Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara Hoto: @MobilePunch
Asali: Facebook

KU KARANTA: 'Yan fansho a jihar Gombe sun yi zanga-zanga a gidan gwamnati

Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara
Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara Hoto: @MobilePunch
Asali: Twitter

KU KARANTA: Buhari ya amince da bai wa sabbin jami’o’i 20 masu zaman kansu lasisi

Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara
Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara Hoto: @MobilePunch
Asali: Twitter

Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara
Cikin Hotuna: Sheikh Abubakar Gumi ya gana da shugabannin 'yan bindiga a Zamfara Hoto: @MobilePunch
Asali: Twitter

A wani labarin daban, Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta sake ankarar da ‘yan Najeriya game da shirin da wasu mutane da kungiyoyi ke yi na haifar da rikicin kabilanci da addini a wasu sassan kasar.

Hukumar DSS a watan Junairu ta yi bayanin cewa wasu mutane suna aiki tare da mutanen waje don tayar da rikicin addini a fadin kasar.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel