Hajjin Bana
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da wakilan al'ummar Najeriya dake zaune a kasar Saudiyya a ranar Talata, 21 ga watan Mayu, 2019. Yayin takaitacciyar ganawar tasu, wakilan 'yan Najeriya dake zaune a kasar Saudiyya, sun sanar
Mun samu labari cewa wadanda za su tafi aikin Hajji ta Adamawa za su biya kudin da bai kai sauran jihohi ba. Mahajattan Adamawa za su biya Miliyan 1.5 domin su sauke farali a bana.
Jami'an yadda labarai na hukumomin, Malam Yunusa Abdullahi da Muhammad Lawal sun bayyana hakan ne a cikin sanarwar da suka fitar a Kaduna da Abuja. Sanarwar ta ce Cibiyar Kula da Aikin Hajji na Kasa ta amince da N1, 549,297.09 a m
Za ku ji cewa wani Ma’aikacin banki ya saci N500, 000 daga asusun Jama’a. Alkalin da ke shari’ar mai suna K. B Ayeye ya bada belin wanda aka kara a kan kudi N200, 000 kafin a cigaba da shari’a Watan Maris din 2018.
Za ku ji cewa Hukumar jin dadin Alhazai reshen jihar Zamfara, ta bayyana cewa rayukan Alhazanta biyar ne suka salwanta yayin sauke faralinsu na aikin hajjin da ya gabata na wannan shekara 2018 a kasa mai tsarki.
Wani Alhajin Jihar Katsina mai suna Abdullahi Adamu Damuna, ya yanke jiki ya fadi a yayin da ya ke hanyarsa ta shiga jirgin dawowa gida a filin tashin jirage na Jeddah a yau Litinin. Damuna, wanda dan asalin karamar hukumar Kusada
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito shugaban tawagar ma’aikatan kiwon lafiya na Najeriya, Ibrahim Kana ne ya tabbatar da mutuwar mahhajatan, inda yace hadarin ya faru ne a ranar Juma’a 31 ga watan Agusta. Mun samu labarin wani mummunan h
Daga karshe shugaban kwamitin likitocin Najeriya Dakta Ibrahim Kana yace ana cigaba da duba bidiyon hatsarin don samun cikakken bayani. mutuwar wannan mutumi ya kawo adadin mahajjatan Najeriya da suka rasu a kasa mai tsarki zuwa m
Wasu mahajjata sun tabbatar da cewar wasu shagunan sayar da kaya a Madinah na kwalla ihun “sai Buhari” domin jawo hankalin ‘yan Najeriya su shiga shagon su yi sayayya. Kalmar “sai Buhari” ko “sai Baba” ta zama gama-gari a tsakanin
Hajjin Bana
Samu kari