Hajjin Bana

Jihar Kaduna ta fitar da kunshin kudin Hajjin bana
Jihar Kaduna ta fitar da kunshin kudin Hajjin bana
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Dantsoho ya bayar da wannan sanarwan ne a ofishin hukumar da ke Kaduna a yau Laraba 23 ga watan Mayu. Ya kara da cewa an samu ragowar N44,615 idan aka kwatanta da kudin kujera a barar wato shekarar 2017. Dantsoho ya ce: "An cinma