Hajjin Bana
Masarautar Saudiyya ta bayyana cewa, dukkan wanda zai zo aikin Hajji dole ne sai ya yi allurar rigakafin Korona. Hakan wani yunkuri ne na dakile yaduwar cutar.
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa ta bukaci 'yan Najeriya su daina daurawa gwamnati nauyin tallafi wajen gudanar da aikin hajji. Ta bada shawara kan tanadi.
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa ta bada umurnin fara sabon rajistar Hajji da Umarah na wannan shekara. Hukumar ta bayyana sa ranta ga bada damar Hajii 2021.
Gwamnan Jihar Legas, Mista Babajide Sanwo-Olu ya yi kira ga masu niyyar zuwa aikin hajji a jihar su rungumi sabon tsarin tara kudin kujerar hajji da jihar ta bu
Kwamishinan NAHCON mai kula da ayyuka, Abdullahi Magaji Harɗawa cikin wata sanarwa da ya fitar ya ce hukumomin Kula da aikin hajji na Saudiyya ne za su gindaya
Jawabin ya kara da cewa, tawagar NAHCON ta ziyarci ofishin gwamnoni da fadar sarakunan gargajiya a dukan jihohin da suka ziyarta domin neman hadin kansu wajen
A yadda Jaridar Saudi Gazette ta wallafa kuma kamfanin dillancin labaran kasar SPA ya ruwaito, tuni an hukunta mutanen da suka yi yunƙurin aikata ba daidai ba.
Yayin da ya rage sauran kwanaki kasa da biyar a soma aikin hajjin bana a kasa mai tsarki, mahukuntan Saudiyya na ci gaba da aiwatar da muhimman shirye-shirye.
Da wannan ne hukumomin suke shaidawa maniyyatan cewa, babu maganar shafar Dutsen Hajaral Aswad, wanda ya ke manne a kusurwar da ake fara daukan haramar dawafi.
Hajjin Bana
Samu kari