Hajjin Bana
Bayan gwamnan Neja, wani Gwamnan Arewa ya tafi Hajji jiya. Gwamna Mala Buni ya tafi kasar Saudi ne da wasu mutanensa. Kafin nan kun ji labari cewa Ahmad Lawan da Femi Gbajabiamilla za su yi aikin hajjin bana.
Gwamnan jahar Neja, Abubakar Sani Bello ya wuce kasar Saudiyya a ranar Litinin, 5 ga watan Yuli domin gudanar da aikin Hajji ibadar Allah
Mutumin kasar Indonisiya mafi tsufa, Hajji OPhi Aydarous Samri, ya kasance mai kula da tsarkakan masallatai biyu a matsayin babban bakon Sark Salman a Hajjin bana.
Ya zuwa yanzu hukumar koli ta harkokin addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ba ta tabbatar wa da Musulmin Najeriya ranar da za a yi sallah ba, sai dai ana saka ran hukumar zata iya fitar da sanarwa kowanne lokaci daga yanzu. Ba ka
Tawagar Rundunar Sojojin Najeriya wadanda suka samu ikon zuwa aikin hajjin bana sun isa birnin Madinah na kasar Saudiyya. Sojojin guda 348 sun sauka ne a filin tashi da saukan jirage na Yarima Mohammed Abdulaziz a safiyar ranar Al
Mun samu labari cewa mutanen Najeriya fiye da 16, 000 sun isa kasa mai tsarki da nufin aikin hajji na bana. Wani Malami ya yi kira ga Maniyyata su rika kai ziyara Birnin Manzo a Saudi Arabia.
Kwanan nan za a gudanar da wani babban gasar kiran Sallah a Saudi. Saudiyya za ta shirya Gasar Musabaqah da Ladanai ne bayan an cashe kwanan nan. Akalla mutum 11,000 za su yi Gasar Musabaqah.`
Hukumar jin dadin alhazai ta kasa (NAHCOM) ta ce maniyyata daga jihar Zamfara sun kara samun ragin kudin da yawansu ya kai Riyal 200 daga kudin kujerar Hajji na shekarar nan da suka biya. Fatima Sanda Usara, shugabar sashen hulda
Hukumar da ke kula da jigilan alhazan Najeriya (NAHCON) ta bayyana cewa daga yau Alhamis, 18 ga watan Yuli, za ta fara jigilan mahajjatan kasar daga Madina zuwa Makka.
Hajjin Bana
Samu kari