Hajjin Bana
Sanarwar ta bayyana cewa hukumar kasar Saudiyya ta mayarwa da duk wanda ya biya bizar Umrah kudadensu. Dangane da wadanda dokar hana shige da fice ta ritsa da
Gwamnatin kasar Saudiyya ta nemi musulman duniya da su dakatar da batun zuwa aikin Hajjin bana har sai yadda hali yayi game da annobar cutar nan mai toshe numfa
A ranar Lahadi ne hukumar kasar Saudi Arabia sun sanar da cewa wasu mutane 66 da suka kamu da kwayar cutar coronavirus sun warke. Sanarwar na kunshe ne a cikin
A sanarwar da aka wallafa a shafin, an ga hotunan wasu ma'aikatan masallatan na nade kafet din tare da zana sabbin layukan. Nade shimfidun masallatan na daga
Jami’an EFCC sun ce su na zargin Hukuma da cin ragowar kudin Mahajjata a hajjin wata shekara. Hukumar ta EFCC ta kama mutane uku har ta yi masu tambayoyi.
Kwanan nan Musulmai za su samu garabasar zuwa aikin Hajji a kasar Saudiyya yayinda Zhikrullahi Hassan, zababben Shugaban hukumar aikin hajji ya yi alkawarin yanke farashin kudin da ake biya.
Ladanin Masallacin Masjid Al Sulaiman dake Jeddah a kasar Saudiyya ya mutu yayin jiran lokacin kiran Sallar Asuba. Ladanin mai suna Abdul Haq al Halabi ya mutu yayin da yake zaune yana karatun Alqur'ani mai girma kafin lokacin kir
A satin da ya gabata ne wasu kafafen yada labarai na Hausa suka dinga wallafa cewa, Shugaba Buhari ya ba wa jarumi Nura Hussaini mukami a kwamitin hukumar aikin Hajji ta kasa. Sai dai bayan bincike da Dabo FM ta gudanar, ta tabbat
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada sabon Sheikh Zikrullah Olakunle Hassan a matsayin sabon shugaban hukumar kula da jin dadin alhazai ta Najeriya biyo bayan karewar wa’adin mulkin tsohon shugaban hukumar, Abdullahi Mukhtar.
Hajjin Bana
Samu kari