Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Ku na da labari cewa yanzu haka akwai wasu tsofaffin Gwamnonin Kasar nan da ke hannun Hukumomin yaki da satar dukiyan kasa irin su EFCC da ICPC. Mun tsakura wasu daga cikin tsofaffin Gwamnonin Arewacin Kasar da ke shari’a a Kotu.
An tsaurara tsaro a harabar kotun da kewaye inda ake bincikar ababen hawa dake wucewa ta kusa da kotun a safiyar yau, Laraba. Shari’ar Nyame ta samu tsaiko ne saboda daga kara da Nyame ya yi tayi, yana kalubalantar cajin da hukuma
Wani Magidanci mai shekaru 60, Lawal Angala tare da dansa, Isah Lawal mai shekaru 19 sun gamu da fushin Kotu bayan ta kamasu da laifin yi ma wata karamar yarinya mai shekaru 9 fyade a jihar Katsina, kamar yadda jaridar NAIJ.com
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito kafin nadinsa, Malam Amadu, shi ne mataimakin marigayi tsohon babban Limamin jihar Katsina, wanda ya rasu a ranar Lahadin data gabat yana da shekaru 95 a rayuwa.Sakataren masarauta, sallaman Katsina,
Shugabancin kungiyar Izalatul-Bid'a-Wa-Iqamatus-Sunnah na kasa karkashin jagorancin, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ta ziyarci ofishin gwamnan jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello. Kungiyar t ziyarci gwamnan ne jiya, Litinin, a ofis
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Kaakaki Gambo yana fadin sunayen yan fashin kamar haka: Muntari Jibrin, mai shekaru 25, Dabo Hassan 60, Abdullahi Alhaji Samu 20, Tukur Mamman 20, Babangida Saidu 27 da kuma Ishaku Yusuf 20.
Sashen binciken hadurra (AIB) ya saki rahoton binciken kwakwaf da ya gudanar a kan hatsarin jirgin sama da ya ritsa da jirgin dake dauke da gawar tsohon gwamnan jihar Ondo, Mista Olusegun Agagu. Jirgin, kirar Embraer 120 ER dake d
Za ku ji su wanene mutane 8 da ke takarar Gwamnan Jihar Ekiti a karkashin Jam’iyyar APC. Kusoshin APC da dama dai za su kece-raini wajen karbar kujerar Gwamna Fayose wanda ke shirin barin Gwamnati a shekarar bana.
Manyan 'ya'yan jam'iyyar da suka hada da shugabanninta da zababbun gwamnoni da 'yan majalisu daga jihohi sun halarci taron. Manyan 'yan jam'iyyar da suka halarci taron sun hada da masu neman jam'iyyar ta tsayar takarar shugaban ka
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari