Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Majalisar zartawa na kasar nan watau FEC Gwamnatin Tarayya ta amince da kwangilar wata hanya a Garin Legas da Ogun. Za a kashe sama da Naira Biliyan 20 wajen wannan aiki kamar yada mu ka samu labari dazu nan daga Daily Trust.
A wata ganawa da ya yi da jaridar The Nation, Alhaji Sani, ya ce, mutuwar Alhaji Suleiman ta girgiza jam'iyyar PDP a jihar. "Munji ciwon rashin dattijo a jihar Katsina. Ya mutu a daidai lokacin da ake bukatar aiyukan dattako irin
Mohammed Wakili, kwamishinan 'yan sanda a jihar, ya sanar da hakan yayin taro da manema labarai a jihar, yau, Laraba. Ya ce hukumar ta mayar da hankali wajen kwato makaman ne biyo bayan umarnin da Sifeton 'yan sanda na kasa, Ibrah
Shugaban kungiyar bijilanti a jihar, Alhaji Abba Mainayara, ya sanar da hakan a ganawar sa da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN). Tun shekarar 2009, kungiyar Boko Haram take aiyukan ta'addanci da ya yi sanadiyar dubban muta
Za ku ji cewa kujerar wani babban Gwamnan Jam’iyyar PDP tana rawa watau Ben Ayade na Kuros-Riba. Ma’ikatan Jihar Kuros Riba sun ce za su ga bayan Gwamna Ayade saboda abin da yake yi masu. Ko ya zaben 2019 zai zama.
Wasu Lauyoyi sun yi yunkurin cire Gwamnan Kogi Yahaya Bello daga mukamin sa. Kotun da aka kai wa kara tayi watsi da maganar tsige Yahaya Bello daga kujerar sa. Bello ya zama Gwamna ne bayan babban ‘Dan takara a zaben ya mutu.
Hakazalika, suma yan majalisun dake wakiltar Kafur da Dutsanma, Garba Useini da Bishir Mamman, sun tabbatar da bullar wannan annoba, sai dai sun ce basu da alkalumman dake nuna adadin mutanen da annobar ta hallaka.
MURIC tayi kaca-kaca da Gwamnatin Buhari kan batun Almajiranci. Kungiyar tace ya kamata Gwamnatin nan ta kawo karshen Almajiranci in ana so Boko Haram ya zama tarihi a Najeriya. Ko shin Shugaba Buhari zai kawo karshen bara?
Mun samu labari daga Jaridar Vanguard cewa Sufetan ‘Yan Sanda yayi gum da bakin sa bayan Shugaba Buhari ya casa sa Sufetan ‘Yan sandan yayi gum ne bai cewa ‘Yan jaridar da ke fadar Shugaban kasar komai ba ya fice abin sa.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari