Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Matasa sun gudanar da zanga-zangar ne domin nuna damuwa dangane da yadda matsalar tsaro ke ci gaba da tabarbarewa a jihar da ke Arewa maso Yammacin kasar nan.
Jami’an tsaro sun sa kudi a kan wani Mutumin da ya addabi Jihar Katsina. Wanda ya gano Adamu Yankuzo wanda ke kashe Bayin Allah a Katsina zai samu Miliyan 5.
Jam'iyyar APC ta mayarwa da PDP a jihar Katsina martani kan nema da ta yi Gwamna Aminu Masari ya yi murabus saboda matsalar tsaro, ta ce hakan ba adalci bane.
Gwamna Aminu Masari ba zai sake takara bayan shekarar 2023 ba. Gwanan APC ya ja layi ya ce gaga 2023 na yi bankwana da neman kujera, na bar wa Matasa harkar.
Gwamna Masari na jihar Katsina ya ce baya bukatar wani ofishin siyasa idan ya kammala mulkinsa a 2023, Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito hakan a ranar Juma'a.
Jami’an Kwastam sun karbe dukiyar sama da Naira Biliyan 3 a Arewacin Najeriya. ‘Yan Kwastam sun yi wawan kamu a Katsina ne daga farkon shekarar nan zuwa yanzu.
Batun sakin gagararrun ma su garkuwa da muanen ya haddasa barkewar cece - kuce saboda sune aka kama da zargin sace mahaddacin Qur'ani, Ahmed Sulaiman. An sace M
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya yi umurnin dakatar da daukar sabbin ma'aikata, karin girma ga ma'aikata da kuma wasu manyan ayyuka a jiharsa.
Ya kara da cewa gwamnati ta cika alkawuran da ta dauka a yarjejeniyar da aka kulla; ta soke 'yan sa kai, ta budewa makiyaya hanyoyin bi da shanunsu da kuma sama
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari