Jihar Gombe
Gwamnonin jihohin Arewa da suka hada da Yobe, Borno, Gombe, Nasarawa da wasu jihohin Kudu sun fitar da sunayen wadanda suke so su gaje su a zaben 2027.
Daya daga cikin masu neman takarar gwamnan jihar Gombe a APC, Usman Bello Kumo, ya amince da dan takarar maslaha da jam'iyyar ta tsayar domin zaben 2027.
Dan takarar gwamnan jihar Gombe, wanda ya samu tikiti ta tsarin masalaha, Jamilu Gwamna ya bukaci sauran wadanda suka nemai takara su zo a hada kai don nasarar APC.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi magana kan sauya sheka daga APC idan bai samu tikitin takara ba. Pantami ya ce ya yi magana da Bola Tinubu kan fitar da 'yan takara.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa zai yaki hanyar da aka bi wajen fitar da 'yan takarar jam'iyyar APC a jihar Gombe da gwamna Inuwa Yahaya ya yi.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Wasu gwamnonin da wa'adinsu zai kare a shekarar 2027 na harin tafiya majalisar dattawa. Daga cikinsu akwai gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri.
Sanata Danjuma Goje da Sanata Saidu Ahmed Alkali sun yi watsi da matakan da gwamna Inuwa Yahaya da wasu 'yan APC suka dauka wajen fitar da 'yan takara a 2027 a jihar
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Jihar Gombe
Samu kari