Jihar Gombe
Yayin da aka fara shirin zaben 2027, ana zargin cewa APC na kokarin cire Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima daga tikitin 2027, saboda rikice-rikicen siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunonin 'yan sandan Kano, Kaduna da Gombe sun bayyana cewa ba za su amince yan kwacen waya sun sha kan al'umma ba.
A wannan labarin, za a ji cewa hadimin Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, Oliver Okpala ya bayyana takaicin yadda aka tayar da hayaniya a taron jam'iyya.
Kungiyar APC a Arewa ta Tsakiya ta zargi Gwamna Babagana Zulum kan abin da ya faru a Gombe inda ta bukaci ya nemi afuwa bayan hari kan Abdullahi Ganduje.
Bayan samun hatsaniya a Gombe, kungiyar jam'iyyar APC daga Arewa ta Tsakiya ta bayyana goyon bayansa ga shugaba Bola Tinubu da Dr. Abdullahi Umar Ganduje.
Hadimin shugaban APC, Oliver Okpala ya yi magana kan harin da wasu 'yan jam'iyyar suka kai wa Abdullahi Umar Ganduje a jihar Gombe kan Sanata Kashim Shettima.
Fadar shugaban kasa da APC sun yi magana kan rikicin APC da aka yi a Gombe kan rade radin ajiye Kashim Shettima a 2027. Wasu 'yan APC sun ce za su koma PDP
A yau Lahadi aka gudanar da taron masu ruwa da tsaki na APC a Gombe inda aka samu zaman dar-dar sakamakon rashin jituwa tsakanin jiga-jigan jam’iyyar.
Taron shugabanni da masu ruwa da tsaki na APC a Arewa maso Gabas a Gombe ya rikide, bayan kan goyon bayan zaben Bola Tinubu da Kashim Shettima a 2027.
Jihar Gombe
Samu kari