Jihar Gombe
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana jimaminsa kan rasuwar hadiminsa na musamman a harkokin majalisa wanda kuma tsohon dan majalisa ne.
Gwamnatin Najeriya ta sanya wa wurare daban daban sunan Muhammadu Buhari a Borno, Gombe, Nasarawa da sauransu domin girmama Buhari da ya rasu a 2025.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya yi magana kan wanda zai gaje shi a kujerar gwamna inda ya ce addu’a ta fi komai yayin da ake ta rade-radi kan lamarin.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya ce idan soka ta buɗe damar bayyana manufar takara, zai sanar da jama'a matsayarsa.
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi jimamin rasuwar jigon PDP, Kabiru Bappah Jauro inda ya mika ta'aziyyarsa ga iyalan mamacin.
Tsohon Ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyya ga wata dattijuwa da aka ce ita ta reni marigayi Muhammadu Buhari tun yana karami.
Hukumar NiMet ta hasashen cewa za a yi ruwan sama mai karfi hade da tsawa daga Juma’a zuwa Lahadi a jihohin Arewa da Arewa ta Tsakiya a Najeriya.
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya yaba da kyawawan halayen marigayi Muhammadu Buhari inda ya ce sun zauna da shi na tsawon shekaru 24.
Al'umma sun fito a jiihohin Arewa da dama domin jimamin rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. An yi sallar gawa daga nesa wa Buhari a Gombe da jihar Filato.
Jihar Gombe
Samu kari