Jihar Gombe
Yayin da za a shafe kwanaki 3 ana sheka ruwan sama a Arewacin Najeriya, NiMet ta ce za a samu ambaliya a Kebbi, Gombe da Bauchi da wasu jihohin Arewa ta Tsakiya.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami, ya mika sakon ta’aziyya ga tsohon gwamna a Gombe, Sanata Danjuma Goje bisa rasuwar ‘yarsa Hajiya Jummai Goje.
Gwamnatin jihar Gombe ta gabatar da kudirin kafa gundumomin ci gaba 13 don inganta mulki, magance matsalolin tsaro, da kusantar da hidima ga al’umma.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Gombe ta sanar da kama matasa da masu laifuffuka da dama har da cafke wani Dagaci bisa zargin aukawa wata yarinya ‘yar shekara 12.
Ana ta mayar da martani kan maganar tattaunawa da Bello Turji tsakanin malamai yayin daMurtala Bello Asada ya mayar da martani ga Sheikh Adam Muhammad Albaniy.
Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya goyi bayan tattaunawa da Bello Turji, yana yaba wa kokarin Malam Musa Assadus Sunnah wajen rage kashe-kashen jama'a.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana samun karuwar 'yan ta'adda da ke zubar da makamansu domin rungumar zaman lafiya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana yadda marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya dauko shi tare da ba shi mukami.
Masoyan Farfesa Isa Ali Pantami sun kare mai gidansu bayan Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya soki tsohon ministan kan rashin taimakon limamai.
Jihar Gombe
Samu kari