Jihar Gombe
Kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi watau NULGE ta koka kan rashin fara biyan ma'aikatan kananan hukumomi albashin N70000 a Kaduna, Borno da Gombe.
Yayin sa ake shirye-shiryen 2027, APC ta samu karuwa a jihar Gombe yayin sa tsohon mataimakin gwamna da attajirin dan kasuwa suka raba gari da jam'iyyar PDP.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa NiMet ta ce za a yi ruwa da iska a wasu jihohin da suka hada da Gombe, Kebbi Kaduna da wasu jihohin Arewacin Najeriya.
Gwamnatin Amurka ta ware $32.5m, kudin da ya kai ₦49.686bn domin tallafawa jihohin Arewa maso Yamma da maso Gabas da tallafin abinci mai gina jiki.
Kamfanin fasahar zamani na Techopi ya ba matasa 20 horo na musamman game da inganta fasaha da habaka basirar da Allah ya ba su a jami'ar jihar Gombe.
Hukumar hasashen yanayi ta fitar da jihohin da za a yi ruwan sama a fadin Najeriya a yau Asabar. NiMet ta ce za a yi ruwan sama mai hade da guguwa a Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC na ƙoƙarin ƙara rikicewa a kan batun Shugabanci bayan ƴaƴanta a Arewa maso Gabas sun nuna Shugabansu.
Gwamnatin tarayya ta ce akwai yiwuwar mummunar ambaliyar ruwa a wasu jihohin Arewa tara. Ta bayyana cewa ambaliyar ruwan da ake hasashe za ta shafi yankuna 14.
A kwanakin nan an yi yada yada jita-jitar cewa an yi wa shugaban kungiyar Izalah reshen Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ihu a wani masallacin Abuja.
Jihar Gombe
Samu kari