Jihar Gombe
A wani lamari da ya zo cike da bada mamaki kuma tamkar almara, wani mutum mai shekaru 45 kuma magidanci, uban yara mai suna Salisu Matagwa na kwatas din Kumbiya-kumbiya dake gwamna, ya tara dangi da abokan arziki don taron canjin
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Alhaji Ibrahim Dankwambo, ya yi kira ga ‘ya’yan jam’iyyar PDP na jihar da su kasance tsintsiya madauri daya. Dankwambo yayi wannan kiran ne yayin da yake jawabi a wani taron jam’iyyar a Gombe da aka yi
Wasu Sanatoci 2 da Gwamna 1 sun fara harin ajiye siyasa. Ike Ekweremadu, Danjuma Goje, da Rt. Hon. Amin Masari za su ajiye kambu na siyasa a 2023 a Najeriya.
Lamarin yazo cike da ban mamaki,. Tsohon Gwamnan jihar Gomeb kuma Sanata mai wakiltar jihar Gombe ta tsakiya, Muhammad Danjuma Goje ya sanar da murabus dinsa a siyasar tsaya wa takara. Ya yi hakan ne don ba wa sauran 'yan siyasar
Shi ma a nasa jawabin, shugaban kwamitin majalisar dokokin jahar Gombe dake kula da kasafin kudi, Aliyu Usman Baba Manu ya bayyana damuwarsa game da matsalar rashin samun abinci mai gina jiki a jahar.
Matsalolin da suka danganta da motocin gwamnati da alawus sune suka kawo sanadin tsige mataimakin kakakin majalisar jihar Gombe, Shuaibu Adama Haruna, kamar yadda jaridar daily Trust ta gano.
Yayan majalisar dokokin jahar Gombe sun yi awon gaba da mataimakin kaakakin majalisar, Shuaibu Haruna dake wakiltar mazabar Kwami ta gabas ta jahar biyo bayan kada kuri’un rashin gamsuwa da shi da suka yi.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yara biyu da aka sace daga jihar Gomb sannan aka kais u jihar Anambra, sun sake saduwa da iyayensu. An yi garkuwa da yaran ne yayinda suke wasa tare da sauran yara a harabar gidan iyayensu.
Majalisar dokokin jahar Gombe ta umarci diyar tsohon gwamnan jahar Gombe, Sanata Danjuma Goje ta ‘rusuna ta tafi’ a yayin da ta bayyana a gabansu domin yan majalisar su tantanceta don zama kwamishina.
Jihar Gombe
Samu kari