Jihar Gombe

2023: Ɗankwambo ya aike wa 'yan PDP saƙo
2023: Ɗankwambo ya aike wa 'yan PDP saƙo
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

Tsohon gwamnan jihar Gombe, Alhaji Ibrahim Dankwambo, ya yi kira ga ‘ya’yan jam’iyyar PDP na jihar da su kasance tsintsiya madauri daya. Dankwambo yayi wannan kiran ne yayin da yake jawabi a wani taron jam’iyyar a Gombe da aka yi

Goje ya yi murabus daga siyasar tsaya wa takara
Breaking
Goje ya yi murabus daga siyasar tsaya wa takara
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Lamarin yazo cike da ban mamaki,. Tsohon Gwamnan jihar Gomeb kuma Sanata mai wakiltar jihar Gombe ta tsakiya, Muhammad Danjuma Goje ya sanar da murabus dinsa a siyasar tsaya wa takara. Ya yi hakan ne don ba wa sauran 'yan siyasar