Jihar Gombe
Ana cigaba da maida Almajirai Jihohin da su ka fito saboda annobar COVID-19. Jihohi su na ta kokarin maida Almajirai gidajen Iyayensu. Gombe ta shiga layi.
Cikin sanarwar da ya fitar, Gwamna Yahaya ya ce dokar hana shige da ficen zai fara aiki ne daga karfe 6 na yammacin Alhamis, don haka ya nemi jama’an jahar su y
Gwamnatin jahar Gombe, ta ce sakamakon gwajin mutane 22 da ake zargin suna da coronavirus, wanda aka aika cibiyar NCDC ya fito, kuma ya nuna basa da cutar.
Rashin jituwa ya mamaye jam'iyyar APC reshen jihar Gombe bayan rikicin da ya barke tsakanin wasu manyan jam'iyyar masu fatan zama masu fadi a ji a jam'iyyar.
Shugabannin jam'iyyar APC na karamar hukumar Akko ta jihar Gombe sun kori dan majalisar wakilai, Usman Kumo a kan zargin shi da ake da ayyukan zagon kasa ga...
Jam’iyyar APC reshen mazabar Kumo ta gabas a karamar Akko ta jahar Gombe ya sanar da fatattakar dan majalisa mai wakiltar Akko a majalisar wakilan Najeriya, Usm
Gwamnatin jahar Gombe karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya, ta sanar da rufe iyakokinta duk a kokarinta na daukar matakin hana yaduwar coronavirus.
Duk da barkewar annobar cutar coronavirus a Najeriya, kungiyar likitoci da ke aiki tare da gwamnatin jahar Gombe sun tafi yajin aiki na har sai baba-ya-gani.
Yau gwamnonin Arewa Maso Gabas za su hallara a jihar Gombe domin tattauna muhimman batutuwa na matsalolin tsaro. Za kuma a yi magana kan hasken wutar lantarki da sauransu.
Jihar Gombe
Samu kari