Jihar Gombe
Alkalin wata kotun majistare ya bukaci da a adana masa kakakin jma'iyyar PDP na jihar Gombe a hannun gidan gyaran hali bayan zarginsa da ake yi da caccakar APC.
A ranar Talata ne gwamna Yahaya ya soki tsohon gwamna Dankwambo a kan yin watsi da aikin gina babbar tashar motoci wanda tsohon gwamnan ya bayar da kwangilar ai
Babban jami'in kula da Operation Safe Corridor, Bamidele Shafa, ya ce an yaye tubabbun 'yan Boko Haram din bayan an ba su kyakkyawan horo na gyara halayya.
Almajiri zai samu damar ci gaba da karatunsa a manyan makarantun boko da ke a fadin kasar, ta hanyar amfani da wannan shaidar kammala karatun Al-Qur'ani. Haka z
Jihohi da dama a faɗin ƙasar sun sake yin bitar kasafin kudinsu na bana, domin daidaita shi da hakikain yanayin tattalin arziki wanda annobar korona ta haifar.
Cutar korona ta kashe Shuaibu Danlami darakta ne na ayyuka na musamman da siyasa a ofishin sakataren gwamnatin Gombe, an rufe fadar gwamnatin don yin feshi.
Idan ba a manta ba, biyo bayan barkewar annobar korona a Najeriya, Gwamnatin Tarayya cikin gaggawa ta ba da umarnin a rufe duk wasu makarantu a fadin kasar.
Wasu Marasa lafiya sun yi gardamar a kula da su a asibitocin Gombe. Kwamitin yaki da Coronavirus ta ce akwai masu dauke da cutar da su ka ki bari a tsare su.
Ministan sadarwa ya shiga makoki inda mu ka ji Allah ya yi wa wata ‘Yaruwar Isa Ali Pantami rasuwa a Jihar Gombe, bayan wata 7 da rasuwar ‘Danuwansa, Ishaq.
Jihar Gombe
Samu kari