Jihar Gombe
Annobar amai da gudawa ta salwantar da rayukan mutane bakwai yayin da wasu suna nan suna jinya a cibiyar lafiya ɓai ɗaya, PHC, da ke mazabar Garko a ƙaramar huk
Mai martaba sarkin Funakaye a jihar Gombe Alhaji Muhammadu Kwairanga Abubakar II ya riga mu gidan gaskiya. Sarkin ya rasu ne a safiyar yau Alhamis a Bajoga kama
A jihar Gombe, fostoci dauke da hotunan Adams Oshiomole da Gwamna Zulum sun bayyana, lamarin da ke nuna alamun 'yan siyasan biyu za su fito neman zabe a 2023.
A wani sabon rikicin da ya balle na kabilanci a jihar Gombe, an kone gidaje akalla 50 a yankin Nyuwar na Jessu dake jihar ta Gombe. 'Yan bindiga sun kone gidaje
Gwamnatin jihar Gombe ta raba kayayyakin tallafi ga mutanen da rikicin kwanan nan ya shafa a karamar hukumar Billiri na jihar. An bada tallafin kayan abinci.
Gwamna Muhammadu Yahaya na jihar Gombe ya yi kira ga gwamnonin kudancin ƙasar nan da su ƙara hakuri da makiyayan dake rayuwa yankin su, domin suma suna bin doka
Gwamnan jihar Gombe ya nada dan mariya Abdu Buba Maisheru a matsayin kwamishina a jihar ta Gombe. Kwamanni kadan da suka gabata Buba Maisheru ya mutu bayan
Legit.ng Hausa ta tattaro muku takaitaccen tarihin Malam Danladi Sanusi Maiyamba. A ranar Laraba da ta gabata ne gwamnan jihar Gombe ya tabbatar da nadinsa.
Gwaman Gombe ya sallami wasu daga cikin kwamishinonin sa guda uku sannan yayi kwaskwarima ga wasu kwamishinonin. Ya chanja musu wajen aiki don kokarin gyara.
Jihar Gombe
Samu kari