Fulani Makiyaya
Wata shugabar Fulani ta bayyana gagarumar gudumuwar da Makiyaya su ke badawa a kasar nan inda ta fadi mataki daya da Fulani za su dauka ‘Yan Najeriya su dandana kudarsu.
Gwamnan jahar Katsina, Aminu Bello Masari ya gayyaci shuwagabannin al’ummar Fulani dake zaune a kananan hukumomi guda 9 na jahar Katsina domin tattauna hanyar kawo karshen matsalolin tsaro a jahar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana abin da ya ware domin aikin RUGA. Ita Enang ya ce Gwamnatin nan ta kasafta Biliyan 2.2 domin aikin RUGA a fadin Najeriya a wannan shekara ta 2019.
Mun kawo maku abin da Olusegun Obasanjo ya fada bayan ya gana da Fulani. Za ku ji batutuwan da tsohon Shugaban kasa Obasanjo ya yi magana a kai a lokacin da a ka yi wani zama jiya.
Gwamnati jihar Zamfara ta dakatar da shugaban karamar hukumar Maradun, Ahmad Abubakar, bayan ta zarge shi da nuna halin ko in kula wajen kawo zaman lafiya a yankin. Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Alkalin Kotun, mai sharia Oluwabukola Oreoluwa yayi fatali da bukatar da Usman ya mika masa na neman beli, don haka ya bada umarnin a daure masashi a gidan yarin Oke-Kura dake garin Ilori har sai ya ji
Fulani Makiyaya
Samu kari