Labaran kasashen waje
Kasar Musulunci ta Iran ta zargi Amurka da gindaya sharuddan da suka wuce-gona-da-iri a tattaunawar sulhu da aka gudanar a Islamabad, babban birnin kasar Pakistan.
Amurka da Iran sun kasa cimma yarjejeniya a Pakistan a ranar Lahadi, 12 ga Afrilu, 2026, bayan sa'o'i 21 na tattaunawa. Ana fargabar yakin na iya barkewa.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa sun yi tatttaunawa da Iran da kyakkyawar niyya, kuma sun gabatar da tayi mafi kyau a Pakistan.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Shugaba Trump ya sanar da cewa Amurka ta fara kwashe nakiyoyin da Iran ta dasa a mashigar Hormuz yayin da aka fara tattaunawar zaman lafiya a Pakistan.
Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
A labarin nan, za a ji cewa Hon Aliyu Ibrahim Gebi ya ƙaryata cewa ya cutar da Najeriya ta hanyar yada labarin karya ga ofisoshin jakandancin kasashen waje.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Labaran kasashen waje
Samu kari