Labaran kasashen waje
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya soki duk wata bukatar biza da yan kasar nan suka nema, ya maida ayyukansa zuwa ofishin Amurka da ke jihar Legas.
Tsohuwar jakadiyar Pakistan, Maleeha Lodhi ta yabawa matakin gwamnatin Donald Trump na sanya mataimakin shugaban kasa a tawagar tattaunawa da Iran.
Ministan harkokin wajen kasa mai tsarki, Faisal bin Farhan Al Saud ya sami tattaunawa da wasu takwarorinsa na kasashen Gabas ta Tsakiya ciki har da Iran.
Shugaban shirin nukiliyan Iran ya bayyana cewa ba zai yiwu kasar ta dakatar da sarrafi sinadarin Uranium kar yadda Amirka ke bukata ba, ya fadi dalilai.
Jakadan Iran a Pakistan, Reza Amiri Moghadam ya bayyana cewa kasarsa za ta tura tawaga zuwa birnin Islamabad domin tattaunawa da Amurka/Isra'ila.
Shugaban Majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf ya zargi Amurka da sabawa sharudda 3 daga cikin 10 na taagaita wuta tun kafin a fara tattaunawa.
Kasar Iran ta dauki zafi kan hare haren da Isra'ila ta kai Lebanon, ta bukaci Amurka ta zabi zaman lafiya ta hanyar tsagaita wuta ko yaki ta hannun Isra'ila.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar za ta yi zaman sirri don tattauna kan abubuwan da ke kunshe a yarjejeniya da kasar Musulunci ta Iran.
Kasashen UAE, Kuwait, da Bahrain sun fuskanci harin makaman Iran yau Laraba, 8 ga Afrilu, 2026, sa'o'i kadan bayan sanarwar tsagaita bude wuta yau.
Labaran kasashen waje
Samu kari