Labaran kasashen waje
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka, Donald Trump ya dura a kan ƙasashen Nato da ya ce sun ja da baya a maimakon a haɗa hannu wajen yaƙar Iran.
Rundunar IRGC ta tabbatar da kisan Brigadier Janar Gholamreza Soleimani da Ali Larijani a yaƙin da Amurka da Isra'ila ke yi da ƙasar Iran. Ga abin da muka sani.
Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Ƙasashen NATO ƙarƙashin jagorancin Jamus sun yi watsi da kiran Trump na shiga yaƙin Iran, suna masu cewa Amurka ba ta tuntuɓe su ba kafin ta fara wannan yaki.
Daraktan cibiyar NCTC Joseph Kent ya yi murabus, yana zargin cewa Isra'ila ce ta tunzura Trump shiga yaƙi da Iran wanda ba shi da amfani ga kasar Amurka.
An yada wasu rahotanni masu nuna cewa an dauki jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei, zuwa Rasha don jinya. Jakadan Iran a Rasha ya yi bayani.
An shiga rudani kan batun mutuwar shugaban Majalisar tsaron Iran, Ali Larijani bayan sanarwar da Isra'ila ta fitar, an ga ya wallafa sako a shafinsa.
Gwamnatin kasar China ta bayyana shirinta na kai wa mutanen Iran da wasu kasashe 3 a Gabas ta Tsakiya tallafin jin kai domin rage masu radadin yakin da ake.
Mambobin kungiyar tarayyar Turai sun bayyana cewa ba za su karbi bukatar Amurka na tura sojoji su raka jiragensu na ruwa zuwa mashigar Strait of Hormuz ba
Labaran kasashen waje
Samu kari