Labaran kasashen waje
Yayin aure ke kara tsada saboda halin da ake ciki, wasu kasashe sun bullo da shirye shiryen tallafi ga sababbin ma'aurata domin karfafa masu guiwa da jawo matasa.
Fitacciyar jarumar Hollywood, Diane Keaton, ta rasu tana da shekara 79 a California. Ta fito a fina finai da dama ciki har da Annie Hall da ta lashe kyautar Oscar.
Shugaba Bola Tinubu zai halarci taron Aqaba Process a Rome, Italiya, don tattauna matsalar tsaro a yammacin Afirka da dabarun haɗin kai wajen yakar ta’addanci
Yayin da yarjejeniyar tsagaita wuta ta fara aiki yau Juma'a, an ga al'ummar Falasdinu sun fara kokarim komawa gidajensu da ke Arewacin Gaza duk da an lalata su.
Kasashe bakwai ciki har da Kenya, UAE, da Afirka ta Kudu sun sauƙaƙa wa ’yan Najeriya samun visa, suna ƙarfafa karatu, kasuwanci, da yawon buɗe ido.
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewa cutar Chikungunyana kara yaduwa a wasu kasashe duk da an samu saukin yaduwarta a wasu yankunan duniya.
Gwamnatin Ecuador ta yi Allah wadai da ruwan duwatsu da wasu matasa suka yi wa shugaban kasar, Daniel Noboa yayin zana zanga. An kama mutum biyar.
Rahotanni daga rundunar yan sandan Ingila sun nuna cewa wasu miyagu sun kai hari tare da baka wuta a masallaci a garin Peacehaven ranar Asabarda daddare.
Isra'ila ta bayyana fara tsagaita wuta a Gaza bayan Donald Trump ya karkato hankalin Hamas da Isra'ila kan batun zaman lafiya a yankin na Larabawa.
Labaran kasashen waje
Samu kari