Labaran kasashen waje
A kokarin shawo kan Iran ta sake komawa teburin tattaunawa, Amurka ta mika sabon tayi mai kunshi da sharuddan samar da zaman lafiya ga kasar Musulunci.
Dakarun IRGC na Iran sun kai hari kan jiragen ruwa a mashigar Hormuz a yau Asabar, 18 ga Afrilu, 2026, bayan sake rufe mashigar sakamakon takun saƙa da Amurka.
Rahotanni daga Iran sun nuna cewa kasar ta ki yarda ta koma zagaye na biyu na tattaunawa da Amurka saboda wasu sharudda masu tsauri da matakan Trump.
Kasar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa ba gudu ba ja da baya, a shirye take ta kare kanta daga duk wanda ya kai mara hari, amma ta ve ba ta kaunar a yi yaki.
Gwamnatin Musulunci ta Iran ta musanta kalaman shugaban Amurka Donald Trump,ta ce babu kasar da za ta yarda ta kwashe gaba daya sinadarin Uranium dinta.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa tattaunawar sulhun da kasar musulunci ta fara da Amurka ba ta je ko'ina ba, har yanzu ana kan matakin farko.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasarsa ta taimakawa Iran wajen kakkabe suk wata matsala a mashigar ruwa ta Hormuz, ya yi fatali da bukatar NATO.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa kasar ta amince ta bude mashigar ruwa ta Hormuz biyo bayan cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon.
Labaran kasashen waje
Samu kari