Labaran kasashen waje
Andy Burnham, wanda ake tunanin zai zama Firaministan Birtaniya na ɗaya daga cikin ‘yan siyasa da suka haɗa gogewa a Westminster da kuma nasara a matakin yankuna.
Firayim Ministan Birtaniya Keir Starmer ya sanar da murabus a kasa da shekaru biyu a ofis, inda ya ce Jam’iyyar Labour za ta fara zaben sabon shugaba a watan Yuli.
Iran ta ce ba za ta amince a tattauna kan shirinta na mallaka da kera makamai masu linzami ba bayan cimma yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙi da Amurka da Isra'ila.
Kotun Southwark Crown da ke Landan ta wanke tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke, daga dukkan tuhume-tuhumen rashawa bayan doguwar shari’a.
Isra'ila ta kai sababbin hare-hare a Lebanon yayin da Donald Trump ya soki matakan Benjamin Netanyahu tare da kira da a rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin kasar Equatorial Guinea ta yi murabus. Mataimakin shugaban kasar ya sanar da cewa gwamnatin ta yi murabus kan rashin yin abin a zo a gani.
An samu jerin abubuwan har guda 18 cikin muhimman yarjeniyoyin da kasashen Amurka suka yi da Iran domin kawo karshen yakin da suka yi a Gabas ta Tsakiya
Miliyoyin masu amfani da Facebook da Instagram sun fuskanci matsala bayan dandalin Meta ya samu tangarda da ta shafi shiga da aika sakonni a ranar Juma'a.
Hukumar IAEA ta bayyana yadda aka gudanar da aikin kwashe sinadarin Uranium daga Venezuela zuwa Amurka cikin tsauraran matakan tsaro domin kauce wa barazana.
Labaran kasashen waje
Samu kari