Labaran kasashen waje
Hukumomin UAE sun ayyana ranar Juma'a, 20 ga Maris, 2026, a matsayin ranar idin karamar Sallah, tare da fitar da lokutan sallar Idi a masallatai.
Rundunar sojojin kasar Isra'ila ta bayyana cewa ta kashe babban Minista a Iran. Rundunar ta bayyana cewa ta kashe Ministan leken asiri na Iran, Esmaeil Khatib.
Kasar Oman ta bukaci mutanenta su fara neman jinjirin watan Shawalla na shekarar 1447AH daga ranar Alhamis, 29 ga Ramadan daidai da 19 ga Maris, 2026.
Gwamnatin China ta hannun ma'akkatar harkokin waje ta jadadda kudirinta na shiga tsakani domin kawo karshen fadan da ya barke tsakanin Amurka/Isra'ila da Iran.
Kafin a kashe shi, Ali Larijani ya gargaɗi Donald Trump cewa kisan shugabannin Iran zai sa al'ummar ƙasar su ƙara zage damtse wajen yakar makiyansu.
Ƙungiyar Saraya Awliya al-Dam ta kai hare-hare 50 kan sansanonin Amurka, yayin da Iran da Amurka ke sa-in-sa kan yadda aka kakkabo jirgin KC-135.
A labarin nan, za a ji cewa dubun wani dan leken asiri da keyi wa Isra'ila aiki a Iran ya shiga hannun mahukunta, an aika shi barzahu ana tsaka da yaƙi.
Saudiyya ta kakkabe makami mai linzami da ya nufi sansanin sojin saman Amurka a Al-Kharj, yayin da takaddama tsakanin Amurka da Iran ke ci gaba da ƙaruwa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka, Donald Trump ya dura a kan ƙasashen Nato da ya ce sun ja da baya a maimakon a haɗa hannu wajen yaƙar Iran.
Labaran kasashen waje
Samu kari