Labaran kasashen waje
Gwamnatin kasar China ta bayyana shirinta na kai wa mutanen Iran da wasu kasashe 3 a Gabas ta Tsakiya tallafin jin kai domin rage masu radadin yakin da ake.
Mambobin kungiyar tarayyar Turai sun bayyana cewa ba za su karbi bukatar Amurka na tura sojoji su raka jiragensu na ruwa zuwa mashigar Strait of Hormuz ba
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yakin da kasarsa ke y sa Jamhuriyar Iran. Trump ya bayyana cewa ya yi mamakin abin da ya gani.
Yayin da Amurka ke tunanin ta raunata shi, watakila ma ya mutu, an samu sanarwar da ke nuna Mojtaba Khamenei ya nada mai ba shi shawara kan harkokin soji.
Babban jami'in tsaron Iran, Ali Larijani, ya aika da sako ga kasashen Musulmi kam yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya. Ya jefa musu tambayoyi masu zafi.
Gwamnatin Amurka ta tabbatar da cewa da yiwuwar a samu jinkiri a ziyarar da Shugaba Donald Trump zai kai China, ta ce sai dai a canza lokacin tafiyar.
Iran ta harba makamai masu linzami zuwa kasar Isra'ila. Makaman sun sauka a wasu wurare da dama na Isra'ila. Makaman sun yi barna a wasu wurare da dama.
Rundunar yan sandan Iran sun cafke wasu mutane da ake zargi da tura bayanan airri ga kasashen Amurka da Isra'ila, an kama mutanen a wurare daban-daban.
A labarin nan, za a ji cewa Isra'ila ta fara murna da sabon harin da ta kai Iran, yayin da ake ci gaba da zuba ruwan bama-bamai a Tel Aviv a yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Labaran kasashen waje
Samu kari