Labaran kasashen waje
Gwamnatin Burtaniya ta musanta ikirarin Isra'ila cewa Iran na shirin harba makamai masu linzami zuwa Turai, yayin da take kauce wa goyon bayan barazanar Trump.
Iran ta kai harin makami mai linzami kusa da cibiyar nukiliyar Isra'ila ta Dimona, inda ta jikkata yara da ruguza gine-gine a mako na huɗu na yaƙin.
Kasar Iran ta kaddamar da wani sabon rukunin makamai masu linzami masu dogon zango (Ballistic Missiles) zuwa asalin zuciyar nukiliyar kasar Isra'ila dake Dimona
Rahotanni sun nuna cewa an fara rana mai tsananin zafi a Yammacin Amurka a daidai lokacin da kasar ke yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran, an gargadi mutane.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana dalilan da suka jawo takasa hakuri, har takai hari waɗansu sansanonin soji a Kuwait da Hadaddiyar Daular Larabawa.
Gwamnatin Amurka ta tura dakarun soji na musamman (MEU) guda 2,500 tare da wasu sojoji da jiragen yaki zuwa Gabas ta Tsakiya, inda za su yi yaki da Iran.
Gwamnatin Amurka ta sake yin magana kan janye takunkumin da ta kakabawa danyen man Iran yayin ake ci gaba da samun hauhawar farashin mai a kasuwar duniya.
Switzerland ta tabbatar da cewa ta yi watsi da buƙatun Amurka na amfani da sararin samaniyarta don kai hari Iran, kuma ta soke kasuwancin makamai da kasar.
Isra'ila kashe kakakin rundunar IRGC Ali Mohammad Naeini a Tehran yau Juma'a, bayan ya yi barazanar cewa Iran za ta ci gaba da kera makamai masu linzami.
Labaran kasashen waje
Samu kari