Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnonin Najeriya sun bukaci a tanadar masu da doka a kundin tsarin mulkin Najeriya da za ta ba su cikakken ikon sarrafa ayyukan tsaro a jihohinsu.
Wasu majiyoyi sub tavvatar da cewa 'yan ta'adda sun shiga wani kauye a jihar Neja, inda suka rika yi wa mutane wa'azi kan barayi da Fulani makiyaya,
Iyalan da aka sace a garinsu Sunday Igboho sun samu ‘yanci bayan dan gwagwarmayar ya bai wa masu garkuwa wa’adin sa’o’i biyu su sako wadanda suka yi garkuwa da su.
Rahotanni da muke samu sun ce ana zargin cewa mayaƙan da ke biyayya ga dan ta'adda, Bello Turji na samun horon amfani da makamai a gabashin Sokoto.
Ministan tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa za su fara shiga wuraren yaki tare da 'yan jarida domin dauko rahotanni masu inganci da sanar da jama'a.
Babbar Kotun Tarayya a Kano ta yanke wa wata mata hukuncin daurin shekaru 10 bayan samunta da laifin safarar makamai da harsasai ga ‘yan bindiga.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Gwamnatin tarayya ta bukaci yan Najeriya du rika bai wa nassrorin jami'an tsaro muhimmanci wajen yada labaransu, su kuma daina saka ayyukan yan bindiga a sahun gaba.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari