Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar sojin Najeriya ta kashe manyan kwamandojin ’yan ta’adda da mayaƙa sama da 50 a hare-haren sama da aka kai yankunan Kirta da Arina Ciki na Tafkin Chadi.
Tsohon shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Takur Buratai ya tona asirin yadda 'yan siyasa ke kara ruruta matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Iyalan ɗalibai da malamai da aka sace a Oriire da ke jihar Oyo sun ƙi karɓar shinkafa da kuɗi daga gwamnati, suna neman a dawo musu da yaransu cikin gaggawa.
A labarin nan za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara shirin sanya kafar wando daya da dukkanin masu fadan daba a unguwannin da ke fadin jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa dattawa a jihar Kwara sun bayyana adadin mutanen da suka rasa rayuwarsu sakamakon ta'addanci a karkashin mulkin Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama wadansu mutane da ake zargin cewa sun kashe wani 'dan acaba kan zargin cewa 'dan bindiga ne.
Waus miyagun 'yan bindiga sun kashe mutum guda tare da sace masallata da dama a wani kazamin hari da suka kai masallaci ana cikin sallah a jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sake koma wa kotu da sababbin tuhume-tuhume a kan Tukur Mamu da ake zargi da hada kai da 'yan Boko Haram.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ta yi nasarar halaka tantirin yaran Abu Mainok a yankin Tafkin Chadi.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari