Yaki da ta'addanci a Najeriya
Dan takarar shugabancin Najeriya na AAC, Omoyele Sowore, ya bayyana cewa zai yi amfani da jiragen drones a matsayin Ministan Tsaro idan ya lashe 2027.
Atiku Abubakar ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya sauka daga mulkin Najeriya saboda gaza magance matsalar tsaro da ta addabi kasar.
A labarin nan za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun samu bayanan sirri game da wani 'dan sa kai da ke aiki a makarantar mata da zargin yi wa ISWAP aiki.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. An lalata kayayyakin 'yan ta'addan.
Rahoton USCIRF na Amurka ya ce akwai Fulani masu ɗauke da makamai 30,000 da ke ta’addanci a Najeriya, lamarin da ya haddasa kashe-kashe da rikicin addini.
A shekarar 2012, tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Andrew Owoye Azazi ya alakanta Boko Haram da PDP, Lamarin da ya sa Pantami mata addu'a mai zafi.
Kungiyar Amnesty International ta yi korafi kan yadda 'yan bindiga ke yawan korar mutane daga gidajen su a ƙauyukan Sabon Birni da Isa a jihar Sokoto.
Babban limamin Ogbomoso, Yunus Teliat Olushina Ayilara II ya bukaci gwamnati ta kashe masu garkuwa yana cewa Alkur’ani bai amince da afuwa gare su ba.
A labarin nan za a i cewa Sheukh Ahmad Mahmud Gumi da ya shahara wajen neman a yi sulhu da yan bindiga a Najeriya ya bayyana cewa ana yi masa kazafi.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari