Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yadda yan bindiga da sauran masu garkuwa da mutane ke amfani da masu sana'ar PoS wajen karbar kudin fansa a Najeriya.
Kungiyar masu hakar ma'adinai yan China a Najeriya ta musanta zargin cewa kamfanonin hakar ma’adinan na taimaka wa ta’addanci ko aikata haramtattun ayyuka.
Rabiu Musa Kwankwaso ya kalubalanci Bola Ahmed Tinubu kan yaki da rashin tsaro, yana mai cewa ya kamata a sauya tsarin tsaro don kare rayuka da dukiyoyin 'yan kasa.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yunkurin samar da wata runduna ta musamman da za ta rika sintiri a iyakokin jihohin Arewa maso Yamma.
Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta domin gano tare da rufe asusun ’yan ta’adda da masu laifuffuka da dama.
Masani kan harkokin tsaro, Kabiru Adamu ya yi fashin baki kan matakin gwamnatin Bola Tinubu na sanya wasu kungiyoyi a layin 'yan ta'adda a Najeriya.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
A labarin nan, za a ji cewa rikakken dan daba mai shekaru 26 ya fada hannun rundunar sandan Kano, Abba Fiya ya fadi mutanen da ya kashe a jihohi uku.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari