Yaki da ta'addanci a Najeriya
Ministan tsaro Christopher Musa da gwamna Uba Sani sun ce ilimi da hadin kan al’umma su ne manyan hanyoyin magance ta’addanci da rashin tsaro a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda jami'an ƴan hukumar kwastam na Najeriya suka samu nasarar kama wani jami'in ɗan sandan ƙasar waje da makami a iyakar jihar Katsina.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ce bai taɓa ɗora wa Goodluck Jonathan alhakin Boko Haram gaba ɗaya ba, domin tsaro nauyi ne na kowa.
Fasto Johnson Suleman ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauki mataki mai tsauri kan masu daukar nauyin ta’addanci a Najeriya ko kuma ya sauka daga mulki.
Jami'an hukumar DSS da wasu masu tsaron dazuka a jihar Borno sun kama wasu mutane da ake zargi sun tattara magunguna za su kai wa Boko Haram a daji.
A labarin nan, za a ji cewa Janar Christopher Musa mai ritaya, ministan tsaron Najeriya ya bayar da shawara a kan yadda za a yi aiki tare a kan rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji jami'an hukumar tsaron fararen hula ta NSCDC ta kai dauki gaggawa bayan wasu yan bindiga sun far wa makiyaya tare da garkuwa da mutum biyu.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa mayakan Boko Haram sun halaka sojoji tara a wani farmaki da suka kai ana tsakiyar ruwan sama da safiyar Jumu'a.
Dan majalisar wakilai, Bamidele Salam ya bayyana cewa shugabannin Naeriya sun yi watsi da matsalar tsaro ne saboda matsalar bata shafe su kai tsaye ba.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari