Gwamnatin tarayyar Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya shiga matsala bayan gwamnatin tarayya ta gurfanar da shi a gaban babbar kotun tarayya.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi tallafin jiragen kashe gobara daga Gwamnatin Tarayya bayan gobara ta sake tashi a kasuwar Singer dake jihar Kano a ranar Asabar.
Ma'aikatar harkokin jin kai da yaki da talauci ta ce ta kammala hada rijistar talakawa, wadanda talauci da babu ta yi wa katutu a kasar nan don taimaka masu.
Wata majiya da ke masaniya kan lamarin, ta bayyana cewa an zabi jihar da Amurka za ta bude tashar zuba wa jiragen yakinta mai a Arewa maso Gabashin Najeriya.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed ya ki yarda ya yi magana kan yunkurin yan Majalisar Amurka na magance zargin kisan kiristoci.
Tsohon Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris ya fara fuskantar wani kalubalen daga hukumar EFCC, an shigar da sababbin tuhume-tuhume shida kansa a kotu.
Ministan harkokin noma na Najeriya, Sanata Abubakar Kyari ya lashe zaben shugaban majalisar gudanarwa na hukumar IFAD ta Majalisar dinkin duniya.
Hukumar NiMet ta bayyana cikakken hasashen yanayin damina, karancin ruwa da farin da za a fuskanta a duka jihohin Najeriya a shekarar 2026,ta ja hankalin manima.
Tsohon kakakin majalisar wakilai ta kasa, Yakubu Sigara ya ve yana ganin Amurka za ta taka rawa a zaben 2027 fiye da mai sa ido kurum, ya jero hujjojinsa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari