Gwamnatin tarayyar Najeriya
Mai ba shigaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya gana da sakataren tsaron Amurka da shugaban hafsoshin tsaro kan baranazar Donald Trump.
Gwamnatin tarayya ta gano sinadarai masu gadari da suka gurbata ruwan kaaa kamar na burtsatse da rijiyoyi a jihohin Kogi, Legas da Kebbi, ta garhadi jama'a.
Lauyan gwamnatin tarayya a shari'ar zargin aikata da ake yi wa jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB. Gwamnati ta bukaci a yanke masa hukuncin kisa.
Gwamnatin tarayya, jihohi da kananan hukumomi sun raba N2.094trn a watan Oktoba 2025, ƙasa da wannan aka samu a Satumba. Kudin shiga ya karu, VAT ya ragu sosai.
Mambobi 44 na Majalisar wakilan tarayya sun roki shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin a saki jagoran kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu domin tattaunawar sulhu.
A labarin nan, za a ji cewa George Akume, Sakataren gwamnatin Najeriya ya karyata Amurka da Shugabanta Donald Trump game da batun kisan kiristoci a ƙasar nan.
Wasu takardu da suka fito daga ma'aikatar shari'a ta Amurka sun nuna yadda kungiyoyin magoya bayan kafa Biafra suka ja ra'ayin Shugaba Trump ya fara zargin Najeriya.
Yan kasuwa da masu ruwa da tsaki a harkokin noma sun jinjina wa gwamnatin tarayya bisa yadda tsadar kayan abinci ke kara a jihohi iirinsu Kwara, Ogun da Oyo.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tiggar ya tabbatar da cewa tattaunawa ta yi nisa da Amurka kan yadda za a hada kai wajen magance matsalolin tsaro.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari