Gwamnatin tarayyar Najeriya
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo Hashim ya bayyana cewa harin Amurka ya nuna gazawar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da APC a Najeriya.
A shekarar da muke bankwana, gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta dauki matakai masu tsauri da suka haddasa cece kuce a kasa.
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Bincike ya nuna cewa babu wata doka da aka tanada a sababbin dokokin haraji da ke nuna cewa an ware musulmai, ba za su rika biyan haraji ba a Najeriya daga 2026.
Sanata Ali Ndume ya bukaci Tinubu ya dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajin 2026 sakamakon zargin sauye-sauyen da aka samu a takardun dokokin da aka fitar.
Taiwo Oyedele ya bayyana yadda Legas za ta iya samun N1tn duk shekara daga harajin kadarori idan aka samu ingantattun bayanai wajen gudanar da tsarin harajin.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yadda yan bindiga da sauran masu garkuwa da mutane ke amfani da masu sana'ar PoS wajen karbar kudin fansa a Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi maganganu kan tsadar rayuwa. Ya nuna bai kamata ana dorawa gwamnonin jihohi laifi ba kan hakan.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari